Gwamnatin Najeriya
Tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya yi kalamai da za a dade ana tunawa da su a tarihin Najeriya. Legit ta tattaro kalaman Buhari 12 da ya yi a baya.
Gwamnatin tarayya ta bude shafin yanar gizo domin daukar matasa 30,000 aiki a hukumomin shige da fice, kashe gobara, NSCDC da gidajen gyaran hali.
Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da cewa an dage jana'izar shugaba Muhammadu Buhari daga Litinin zuwa Talata kafin dawo da shi Najeriya daga London.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya rasu ya ce ya gudu ya shiga soja ne bayan ya gudu daga gida ya shiga soja saboda za a masa aure a Daura.
A labarin nan, za a ji cewa Garba Shehu, hadimin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya tabbatar da cewa za a dawo da gawar Buhari Najeriya don birne shi.
A yau Lahadi aka sanar da rasuwar shugaba Muhammadu Buhari a London. Buhari ya rasu bayan fama da rashin lafiya a London. Mun kawo tarihin rayuwar Buhari.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rasu bayan fama da rashin lafiya a asibitin London. Ana sa ran za a sanar da lokacin masa jana'iza a nan gaba kadan.
Gwamnatin Najeriya ta jajanta wa Amurka bisa ambaliyar ruwan da ta kashe mutane 120 a jihar Texas. Ana cigaba da neman mutanen da aka rasa bayan ambaliyar.
Gwamnatin Amurka ta yi martani kan kin karbar 'yan cirani da suka hada da fursunoni da shugaba Trump ya ce zai turo Najeriya daga Amurka kan dokar biza.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari