Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin Najeriya ta tabbatar da samun tallafin €100m daga Faransa. Za a yi aiki a Katsina, Legas da Abuja a matakin farko kafin sauran jihohin kasar.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya ce ‘yan majalisa ba don neman kudi suke ba, sai don sadaukarwa da cigaban al’umma masu zuwa a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayar da umarni a kan fara korar masu kananan sana'o'i domin 'tsaftace' babban birnin tarayya.
A labarin nan, za a ji yadda yan Najeriyar da ke da sha'awar wucewa ta Dubai ko yawon shakatawa a kasar za su fuskanci wasu matsalaloli bayan sababbin dokoki.
Alhaji Aliko Dangote ya yaba da kokarin da Bola Tinubu ke yi a wata wasika da ya rubuta masa. Ya yabawa Tinubu kan ayyukan raya kasa da ya ke a Najeriya.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Bababchir Lawal ya ce wasu manyan 'yan APC da gwamnoni na goyon bayan hadakar APC a boye domin kifar da Tinubu.
Peter Obi ya wanke kan shi daga zargin da aka masa kan cewa ya hada kai da Janar Sani Abacha wajen yin badakala. Obi ya ce kasuwanci ne ya hada su da Abacha.
Shugaban Najeriya Bola TInubu ya halarci taron BRICS na 2025 a kasar Brazil. Ya yi magana kan tattalin duniya da wasu abubuwa. Najeriya ta shiga kulla alaka da BRICS
Shugaban Amurka ya yi barazanar laftawa Najeriya da wasu kasashen BRICS sabon haraji na kasi 10. Masana sun bayyana cewa hakan zai shafi tattalin Najeriya.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari