Gwamnatin Najeriya
Kungiyoyin fararen hula da dama sun bukaci gwamnatin Najeriya karkashin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta saki shugaban Falasdinawa, Ramzy Abu Ibrahim.
Gwamnatin Tarayya ta karrama daliba daga jihar Yobe, Nafisa Abdullahi wacce ta lashe gasar Turanci ta duniya da aka yi a London, inda ta ba ta kyautar N200,000.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Arewa Consultatibe Forum ta nemi gwamnatin tarayya da ta jihar Legas da su bayar da diyya ga mutanen kasuwar Alaba Rago.
A labarin nan, za a ji cewa Mai dakin gwamnan jihar Borno, Dr. Falmata Babagana Zulum, ta yi kyautar N1m ga mai shara da ta mayar da N4.8m ga masu shi.
Gwamnatin Najeriya ta samo tallafin Dala miliyan 1 daga kasar China domin raba wa jihohin da ambaliyar ruwa ta shafa a Arewacin Najeriya a damunar bana.
Shugaban kungiyar 'yan ta'addan IPOB, Nnamdi Kanu ya rubuta wasika ga kasashen duniya kamar Amurka, Isra'ila, Faransa domin su shiga shari'arsa da gwamnati.
Limamin Abuja, Farfesa Ibrahim Makari ya yi Allah wadai da kama shugaban Falasdinawa, Abu Ramzy Ibrahim a Abuja. Ya ce cin fuska ne ga Musulman Najeriya.
Gwamnatin Najeriya ta saba da gwamnatin Amurka a kan karbar fursunoni, sabuwar dokar biza, da maganar karin albashin ma'aikata zuwa N70,000 da haraji
Gwamnatin tarayya ta ce akwai yiwuwar mummunar ambaliyar ruwa a wasu jihohin Arewa tara. Ta bayyana cewa ambaliyar ruwan da ake hasashe za ta shafi yankuna 14.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari