Gwamnatin Najeriya
Hukumomin majalisar dinkin duniya sun yaba wa Najeriya kan kula da 'yan gudun hira a sansanoninsu. UN ta yaba wa Najeriya ne bayan wani taro da ta yi na kwana 3.
Majalisar wakilai ta amince da kudirin dan majalisar Cross River, Bassey Akiba na hana masu gidajen haya kara sama da 20% don saukaka wa talakawa.
A labarin nan, za a bi cewa kungiyar kwararrun akantoci ta kasa, ICAN ta ja kunnen gwamnatin tarayya a kan darajar Naira musamman bayan zaɓen 2027.
A labarin nan, za a ji cewa takardar kotu ta bayyana bayanan da ake sa ran shaidun da Nnamdi Kanu zai gabatar a gabanta za su bayar idan an koma zama.
Gwamnatin Najeriya ta fitar da farashin gidajen da Bola Tinubu ya gina domin sayarwa 'yan kasa. An bayyana hanyoyin da za a bi wajen mallakar gidajen a jihohi.
Gwamnatin Najeriya ta yi martani kan harajin 15% da shugaban Amurka, Donald Trump ya kakakba wa kasar da bukatar karbar bakin da aka kora daga Amurka.
Tun daga 1966 aka fara juyin mulki a Najeriya. An kashe Tafawa Balewa da Sardaunan Sokoto a juyin mulki. Wasu juyin mulkin ba su yi nasara ba a Najeriya.
Shugaban kungiyar yan ta'addan IPOB, Nnamdi Kanu ya amince da ya fara kare kan shi a gaban kotu. Ya lissafa gwamnoni, ministocin Buhari da Tinubu cikin shaidunsa.
Kungiyar malaman jami'a ta ASUU ta sanar da janye yajin aikin mako biyu da ta shiga domin gargadin gwamnati. Ta ba gwamnatin Tinubu wata daya ta biya bukatunta.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari