Aikin Gwamnatin Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa rikice-rikicen da su ka dabaibaye sassa daban-daban a jihar Filato sun jawo asarar rayukan jama'a da su ka tasamma 12,000.
Gwamnatin Akwa Ibom ta fara neman wasu likitoci biyu ruwa a jallo, saboda guduwa daga yi mata aiki bayan ta dauki nauyin karatunsu na shekaru takwas.
Likitoci masu neman kwarewar aiki a Abuja sun shiga yajin aiki na sai baba ta gani, yayin da suka zargi gwamnati da kin biyan hakkoki da kuma karancin ma’aikata.
Likitoci masu neman kwarewar aiki ssun sanar da shiga yajin aiki tare da rufe asibitocin gwamnati da ke a fadin Najeriya kan rashin cika alkawarin gwamnati.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta ankarar da jama'a a kan labarin cewa ta fara shirin daukar wasu sababbin ma'aikata guda 3,000 a kasar nan.
Gwamna Bala Mohammed ya amince da korar wani babban jami'i a ma'aikatar ilimi ta Bauchi, Emos Joshua bisa zargin cin zarafin dalibai a kwalejin gwamnati, Azare.
Gwamnatin Kebbi karkashin Gwamna Nasir Idris, ta dakatar da kwamishinan lafiya na jihar, Yunusa Isma’il. An bukaci ya kare kansa ko ya fuskanci wani hukuncin.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Akwa Ibom ya fara motsa wa domin tabbatar da cewa mutanen da su ka zabe shi sun samu wutar lantarki a ko yaushe.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar Kwastam ta kasa ta bayyana cewa daruruwan mutane ne su ka nemi guraben aiki tun bayan sun tallata neman aiki a 2024.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari