Aikin Gwamnatin Najeriya
An shiga jimami a Najeriya, musamman Abuja, yayin da shugabar ma'aikatan FCTA, Grace Adayilo ta rasu. An ce Grace ce mace ta farko da ta fara rike wannan mukami.
Idan babu wani sauyi, gwamnatin tarayya za ta ayyana hutu ga duk ma’aikatan gwamnati da al’ummar Najeriya a farkon watan Satumba don bikin Mauludin Annabi 2025.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana mamaki a kan yadda ƴan daba su ka kai wa taron ƴan adawa hari a ranar Asabar.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Reno Omokri ya bayyana cewa idam aka ce musulmi au yi aiki ranar Juma'a, kiristoci su huta ranar Lahadi, babu adalci kwata kwata.
Manyan jami'ai da mukaminsu ya fara daga mataimakin kwanturola, kwanturola, babban kwamanda zuwa sama, za su ci gaba da karbar albashi har zuwa lokacin mutuwarsu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana wani shiri da gwamnatinsa ta zo da shi wanda zai ba matasa miliyan 7 horo kan fannoni daban-daban na fasahar zamani.
Rundunar sojin saman Najeriya ta bude shafin daukar ma'aikata. Za a dauki 'yan Najeriya ne da suka kammala karatu a fannoni daban daban domin aiki da rundunar.
A labarin nan, za a ji yadda jama'a ke sama da 4000 ke fafutukar ganin an dauke su aiki a kwalejin fasaha ta Jalingo da ke da guraben aiki ga mutane 98 kacal.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta hada gwiwa da Kano wajen samar da karin hasken wutar lantarki a jihar domin amfanin masana'antu.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari