Aikin Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin jihar Bauchi karkashin jagorancin Gwamna Bala Mohammed ya sallami wasu manyan jami'ai biyu daga aiki bisa laifin amfani da takardun bogi.
Gwamnatin jihar Sokoto ta bude shafin fara daukar sababbin ma’aikata 3,000 a dukkan kananan hukumomi 23 daga 22 ga Satumba 2025 zuwa 6 ga Oktoba, 2025.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin jihar Kaduna ta dauki alkawarin kammala dukkanin tsofaffin ayyuka a jihar kafin karshen mulkin Uba Sani a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa rikice-rikicen da su ka dabaibaye sassa daban-daban a jihar Filato sun jawo asarar rayukan jama'a da su ka tasamma 12,000.
Gwamnatin Akwa Ibom ta fara neman wasu likitoci biyu ruwa a jallo, saboda guduwa daga yi mata aiki bayan ta dauki nauyin karatunsu na shekaru takwas.
Likitoci masu neman kwarewar aiki a Abuja sun shiga yajin aiki na sai baba ta gani, yayin da suka zargi gwamnati da kin biyan hakkoki da kuma karancin ma’aikata.
Likitoci masu neman kwarewar aiki ssun sanar da shiga yajin aiki tare da rufe asibitocin gwamnati da ke a fadin Najeriya kan rashin cika alkawarin gwamnati.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta ankarar da jama'a a kan labarin cewa ta fara shirin daukar wasu sababbin ma'aikata guda 3,000 a kasar nan.
Gwamna Bala Mohammed ya amince da korar wani babban jami'i a ma'aikatar ilimi ta Bauchi, Emos Joshua bisa zargin cin zarafin dalibai a kwalejin gwamnati, Azare.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari