Aikin Gwamnatin Najeriya
Gwamnatin tarayya ta sanya ranar tantance ma'aikata 3,598 domin tabbatar da sahihancin yadda aka dauke su aiki, duk wanda bai halarta ba za a dauka ya kori kansa.
Mutane miliyan 1.91 sun nemi guraben aiki 30,000 na CDCFIB, inda Kogi ta fi yawan masu nema, sannan hukumar ta ce za a yi amfani da cancanta wajen daukar aiki.
ASUU ta ce malamai na koyar da dalibai cikin yunwa da rashin kayan aiki, ta yi barazanar shiga yajin aiki saboda gwamnati ta gaza cika alkawuran da ta dauka.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya dauki mataki a kan wasu daga cikin hadimansa da ake zargi suna da hannu a belin Danwawu.
Gwamnatin Kano ta soke kwangilar titin Jaba-Gayawa bayan bidiyon Dan Bello da ya nuna yadda titin ya lalace. An kuma amince a kashe N14.8bn kan manyan ayyuka.
Gwamnatin tarayya ta yanke hukuncin korar ma'aikatan hukumar gyaran hali ta ƙasa su 15, ta kuma rage wa wasu 59 matsayi saboda aikata laifuka da rashin ɗa'a.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin tarayya ta tsaya kai da fata wajen cewa tana zuba ayyuka a Arewa kamar yadda ta ke yi a sauran sassan kasa.
Kamfanin Dangote ya bude shafin daukar ma'aikata a Najeriya. Sama da guraben aiki sama da 30 mutane za su nema. Za a yi aiki a kamfanin siminti da sauransu.
Haɗakar jam'iyyun adawa da suka haɗe a ADC sun bayyana takaicin yadda gwamnati ta ajiye muhimman ayyuka domin gyaran filin jirgin Legas a kan sama da 712bn.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari