Aikin Gwamnatin Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mai neman takara a jam'iyyar APC, Adamu Garba, ya ba shugaban ƙasa, Bola Tinubu shawara yayin da ƴan adawa suka dunƙule a ADC.
A labarin nan, za a ji cewa wasu mabiya hanyar Kano-Gwarzo-Dayi sun bayyana takaicin yadda rashin karasa aikin titin ke jawo asarar rayuka da dukiyoyi.
Jam’iyyar ADC ta ce Tinubu ya gaza cika alkawarin samar da wutar lantarki ta awanni 24 ga 'yan Najeriya, inda ta ce miliyoyin mutane na ci gaba da rayuwa cikin duhu.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya naɗa Muhammad Babangida shugaban Bankin Noma tare da wasu mutane takwas a hukumomin tarayya domin farfaɗo da shugabanci.
Hukumar CDCFIB ta sanar da ranar da za a cigaba da neman aiki bayan dakatarwa karo na uku. Matasan Najeriya za su cigaba da neman aiki ranar Litinin.
Duk da cewa an kashe makudan kudade, amma rashin aiwatarwa da ingantaccen tsari ya hana shirye-shiryen Buhari magance talauci da samar da aiki yadda ya kamata.
Gwamnatin tarayya ta bude shafin yanar gizo domin daukar matasa 30,000 aiki a hukumomin shige da fice, kashe gobara, NSCDC da gidajen gyaran hali.
A labarin nan, za a ji cewa Sarakuna a jihar Bauchi sun taushi magoya bayansu a kan nuna adawa ta hanyar tayar da rikici kan kirkirar sababbin masarautu.
A labarin nan, za a ji cewa mazauna Owo, garin tsohon gwamna Rotimi Akeredolu na neman a sake duba dalilin rasuwar jagoran da ya koma ga Mahaliccinsa a 2023.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari