Aikin Gwamnatin Najeriya
Masanin tattalin arziki, Farfesa Pat Utomi, ya ƙaddamar da gwamnatin sa ido a Najeriya. Sai dai ministan yada labarai ya ce hakan kuskure ne domin ya saba wa doka.
Shugaba Bola Tinubu ya ce matsalolin tattalin arziki sun kusan sa ya daina karanta jaridu; amma yanzu an fara ganin alfanun matakan da ya dauka kan tattalin arziki.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya gano yara suna bacci a titi da dare, ya gano iyayensu, ya tallafa musu da abinci, kuɗi da kuma ɗaukar nauyin karatunsu baki ɗaya.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani, ya bayyana cewa abubuwa guda biyar ne ke lalata albashin ma’aikata a Najeriya, ciki har da tsadar wuta da sadarwa.
Majalisar Zartarwar Kano ta amince da Naira biliyan 51.5 don gudanar da ayyukan more rayuwa, ciki har da gyaran tituna da sabunta wutar lantarki.
Shugaba Tinubu ya sauya wa manyan sakatarori hudu wurin aiki domin karfafa gudanar da aiki, bisa tsarin Renewed Hope Agenda da zai inganta yi wa jama'a hidima.
Gwamnan Legas, Babajide Sanwo-Olu ya ce Peter Obi ba shi da bakin magana kan talauci, domin a lokacin mulkinsa a Anambra, talauci ya karu daga 41.4% zuwa 53.7%.
Hukumar FGSHLB ta fara tattara jerin sunayen ma'aikatan da suka yi ritaya da suka kasa biyan cikakken lamunin gidajen da suka samu daga gwamnatin tarayya.
Ma’aikatan NiMet sun fara yajin aiki a dukkanin fadin Najeriya. Ma'aikatan sun yi korafi na karancin albashi da yanayin aiki mai kyau. Sun nemi a dauki mataki.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari