Aikin Gwamnatin Najeriya
Bwala ya ce karramawar da ya samu daga shiyyar Kudu Maso Gabashin Borno alama ce cewa mutanensa na tare da Shugaba Tinubu da tsarin Renewed Hope 100 bisa 100.
Tsohon kwamishina a Ribas, Chisom Gbali, ya bayyana cewa akwai sabuwar makarkashiya da ake shirya wa don tsawaita dokar ta baci da dakatar da gwamna.
Kwamishinan yada labaran Kano, Kwamred Ibrahim Abdullahi Waiya ya bayyana cewa an hada kwamitin da zai karbo diyyar mafarautan da aka kona a Edo.
Shugaban kasa Tinubu ya nada sababbin shugabanni a NNPCL, ciki har da Bayo Ojulari, yayin da NNPCL ta dakatar da sayar da danyen mai da Naira ga Dangote.
Ministan yada labarai da wayar da kan jama'a a Najeriya, Mohammed Idris ya bayyana cewa dole ce ta tilasta wa Bola Ahmed Tinubu kakaba dokar ta baci a Ribas.
Shugaban kwamitin amintattu na ALGON, Hon. Odunayo Alegbere, ya tabbatar da cewa gwamnatin tarayya ta na shirin fara biyansu kudadensu kai tsaye.
Ministan Abuja, Wike ya kwace filin PDP a Abuja bisa gazawar jam’iyyar na biyan harajin filin tun 2006. FCTA ta ce ta sha jan kunne amma PDP ta ki biyan bashin.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya fusata a kan yadda mazauna wasu yankuna a birnin su ka ki biyan kudin harajin filaye da gwamnati ke binsu.
Hukumar jin kai ta NASSCO ta ware talakawa miliyan 68 a jihohin Najeriya 36 da birnin tarayya Abuja domin raba musu tallafi domin yaki da talauci a Najeriya.
Aikin Gwamnatin Najeriya
Samu kari