Aikin noma
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana cewa lokaci ya yi da za a zuba hannun jari a wasu bangarorin da ba fetur kawai ba, akwai bangarorin noma.
Sarkin Katsina, mai martaba Abdulmumini Usman ya jagoranci dubban jama'a zuwa filin idi don yin sallar roƙon ruwa. An roki zaman lafiya da damina mai albarka.
Gwamnatin tarayya ta amince da dakatar da karbar haraji daga wasu 'yan Najeriya ciki har da manoma da masu kananan sana'a domin taimaka masu wajen gudanar da ayyuka.
Gwamnatin tarayya ta bijiro da wasu manyan ayyuka da domin rage radadin da 'yan Najeriya ke ji. Ayyukan na karkashin gagarumin aikin gine-gine da tallafawa yan kasa.
Gwamna Abba Yusuf na Kano ya amince da fitar da Naira biliyan 5.07 domin sayo taki wanda za a rabawa manoma matsayin tallafi a kokarin bunƙasa harkar noma a jihar.
Hedikwatar tsaro ta kwantar wa da manoman kasar nan hankali, inda ta ce ta yiwa ayyukanta garanbawul yadda zai ba ta damar tsare rayukansu idan za su je gona.
Gwamna Umar Namadi na Jihar Jigawa ya jaddada kudirinsa na ganin cewa an samu wadataccen abinci a Najeriya wanda hakan zai rage talauci da bunkasa tattalin arziki.
Manoma a Dansoshiya da ke karamar hukumar Kiru a Kano sun shiga zaullumin yadda su ke zargin kwamishinan ma'aikatar noma da kokarin kwace gonakinsu.
Manoma a kauyen Unguwar Jibo da na Nasarawa-Azzara da ke a karamar hukumar Kachia, jihar Kaduna sun biya 'yan bindiga N6.2m domin a barsu su yi noma.
Aikin noma
Samu kari