Kashim Shettima
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya je London duba lafiyar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari bisa umarnin shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Sanata Kashim Shettima ya yabawa Mohammed Adoke da Aminu Tambuwal waɗanda suka tsaya kai da fata wajen hana tsige shi daga kujerar gwamnan Bormo.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce duk ‘yan siyasa daya suke wajen gina kasa, komai bambancin jam’iyyarsu da ra’ayinsu na siyasa a ƙasar.
Tsohon Antoni-Janar na tarayya, Mohammed Bello Adoke ya kaddamar da littafin da ya rubuta a Abuja. Manyan Najeriya kamar Shettima, Kwankwaso sun hallara.
A labarin nan, za a ji cewa mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya kai ziyarar gidan iyalan marigayi Alhaji Aminu Dantata, amma manyan APC ba su tarbe shi ba.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima ya bayyana cewa gwamnatin Najeriya ba ruwamta da duk wani abu da ya shafi ƙera makaman nukiliya.
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima ya wakilci Bola Tinubu yayin da ya kai gaisuwar ta’aziyya ga dangin marigayi Aminu Dantata da ya rasu a makon jiya.
An yi ta yada rade-radin cewa Bola Ahmed Tinubu zai sauya Kashim Shettima a matsayin mataimaki a zaben 2027 da ke tafe a nan gaba wanda fadar shugaban ta karyata.
Bayan murabus din Abdullahi Ganduje daga mukaminsa, wasu ‘yan jihar Borno sun koka matuka kan maƙarƙashiyar da ake shiryasa mataimakin shugaban kasa.
Kashim Shettima
Samu kari