Kashim Shettima
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar jam'iyyar APC a yankin Gabas ta Tsakiya na son shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauko Yakubu Dogara a madadin Kashim.
Yayin da ake ga rade-radin cewa shugaban ƙasa Bola Tinubu zai sauya mataimakinsa Shettima kafin zaɓen 2027, an lissafo wasu dalilai da ake ganin hakan zai faru.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin ya bukaci masu neman shi da ya nemi kujerar Kashim Shettima a 2027 su daina su goyi bayan Bola Tinubu.
Wasu kungiyoyi a Arewa maso Gabas sun saba da juna kan wanda ya kamata a dauka a madadin Kashim Shettima a matsayin mataimakin shugaban kasa a zaben 2027.
A labarin nan, za a ji cewa rahotanni daga Abuja sun ce Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya fara tayin kujerar mataimakin shugaban kasa ga Rabi'u Musa Kwankwaso.
Manyan Najeriya kamar Olusegun Obasanjo, Yakubu Gowon, Kwankwaso, Atiku, El-Rufa'i Kashim Shettima sun halarci taron taya Adamu Mu'azu murnar cika shekara 70
Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko, ya fito ya nesanta kansa daga batun neman kujerar mataimakin shugaban kasa a 2027.
Yayin da aka fara shirin zaben 2027, ana zargin cewa APC na kokarin cire Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima daga tikitin 2027, saboda rikice-rikicen siyasa.
Fadar shugaban kasa ta musa cewa Bola Tinubu na da dabi'ar sauya mataimaka saboda ya yi aiki da mataimaka 3 a gwamnan Legas. An ce ba za a sauya Shettima ba.
Kashim Shettima
Samu kari