Zaben Shugaban kasan Najeriya
Dan majalisar wakilai wanda ke wakiltar wasu mazabobi a jihar Kogi, Leke Abejide ya yi hasashen nasarar Bola Tinubu idan ya yi takara da Goodluck Jonathan a 2027.
Babbar jam'iyyar adawa watau PDP ta fara tattaunawa a cikin gida kan wanda ya dace ta tsaƴar takara domin gwabzawa da shugaba Bola Tinubu a babban zaɓen 2027.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce babu wanda ya dace da takarar shugaban ƙasa a inuwar PDP kamar tsohon Shugaban Ƙasa Goodluck Jonathan.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya samu gagarumin goyon baya daga Arewa. ƙungiyoyi sama da 1,000 sun amince da tazarce tikitin Tinubu/Shettima a 2027.
Babbar jam'iyyar adawa watau PDP ta bayyana shirinta na bai wa tsohon shugaban ƙasa, Dr. Goodluck Jonathan takara a zaɓen 2027 ba tare da hamayya ba.
A labarin nan, za a ji yadda jagora a jam'iyyar APC mai mulki ya shawarci shugaban kasa, Bola Tinubu da jama'arsa su dakata da batun neman takara.
A labarin nan, za a ji yadda Ministan ayyuka, David Umahi ya ƙaryata masu cewa babu wani kataɓus da gwamnatin Bola Tinubu ta yi a Kudu maso Gabas.
A labarin nan, za a ji cewa Salihu Tanko Yakasai, hadimin tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya soki salon mulkin da Tinubu ya dauka.
Hukumar zabe ta INEC za ta fara rajistar masu zabe a dukkan jihohin Najeriya 36 da Abuja. Farfesa Mahmood Yakubu ya ce za a fara rajistar ne a ranar 18 ga Agusta.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari