Zaben Shugaban kasan Najeriya
Dr. Jibril Mustapha ya bukaci Jonathan da ya tsaya takarar shugaban kasa a 2027, yana mai cewa Najeriya na bukatar shugaba mai kishin kasa da hadin kai.
Masanin siyasa kuma mai sharhi kan harkokin jama'a, Majeed Dahiru, ya tabo batun zaben 2027. Ya fadi rawar da El-Rufai zai taka wajen kawar da Bola Tinubu.
Shugaban PDP, Umar Damagum ta bayyana cewa 'yan Najeriya ne ke rike da ikon zaben wanda zai ci gaba da jagorancinsu a babban zaben 2027 mai karato wa.
Ƙungiyar PDP 100 Percent ta bukaci Atiku Abubakar da ya hakura da takara a 2027, ta nemi jam’iyyar ta mara wa ɗan takarar Kudu baya don adalci da hadin kai.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Omoloyere Sowore ya bayyana cewa tsohon ggwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ba shi da nagarta a siyasar kasar nan.
Fostocin neman takarar shugaban kasa a 2027 na Gwamna Bala sun bayyana a titunan Bauchi, yayin da matasa ke cewa wasu ‘yan siyasa sun dauke su aikin tallata gwamnan.
Wata kungiyar matasa sun bayyana cikakken goyon bayansu ga Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo domin ya nemi zama shugaban kass a babban zaɓe mai zuwa.
Tsohon hadimin mataimakin shugaban ƙasa wanda ya ajiye aiki, Dr. Hakeem Baba Ahmed ya ce dole ne a yi tsayin daka wajen zaɓen nagartaccen ɗan takara a 2027.
Hankula sun fara karkata kan batun babban zaben shekarar 2027. Alamu sun nuna cewa Shugaba Bola Tinubu na iya samun tikitin yin tazarce ba tare da hamayya ba.
Zaben Shugaban kasan Najeriya
Samu kari