Zaben Najeriya
Ga cikakken bayani kan manyan laifuffukan zabe a Najeriya da hukuncin da dokar kasa ta tanada, ciki har da tara har N50m da dauri na shekaru 10 da sauransu.
Labarin ya mai da hankali ne kan jihohin da APC da PDP ke mulki a cikinsu kafin zaben gwamnan jihar Anambra da za a gudanar a ranar Asabar, 8 ga Nuwamba, 2025.
Gwamnatin jihar Anambra ta ayyana ranar hutu saboda zaben gwamnan da za a gudanar. Ta bukaci ma'aikata da za su yi amfani da hutun yadda ya dace.
A labarin nan, za a ji manyan yan takara a jihar Anambra da ke shirin a fafata da su a zaɓen Gwamnan jihar, da irin karfinsu da kuma yiwuwar samun nasara a zaben.
Jam'iyyun adawa sun nuna rashin amincewarsu da zaben kananan hukumomin da aka gudanar a jihar Neja. Sun yi zargin cewa an tafka gagarumin magudin zabe.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa masu zanga-zanga sun bankawa ofishin hukumar zabe ta INEC wuta a Niger yayin da ake jiran sakamakon zaben kananan hukumomi.
Gwamna Charls Soludo na Anambra ya yi hawaye har ya kusa fashewa da kuka bayan wasu tsofaffin ‘yan kasuwa a Idemili sun ba shi N50,000 domin kamfen.
Hukumar INEC ta yi karin haske kan cigaba da rajistar jam'iyyu da ta fara. Kungiyoyi 6 sun gaza cika sharuda yayin da 8 suka tafi mataki na gaba.
Ana hasashen wasu sanatoci na majalisar dattawa za su gwada sa'arsu wajen fitowa takarar gwamna a jihohinsu a zaben 2027. Daga cikinsu akwai Barau Jibrin.
Zaben Najeriya
Samu kari