Zaben Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ta barranta kanta da rahoton dake cewa ta yiwa dukkanin 'yan majalisu cewa za a ba su takara kai tsaye babu hamayya.
A wannan labarin, za a ji cewa tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce kishin talakawa ne babban dalilinsa na fafutukar sauyin gwamnati a Najeriya.
Kungiyar LND ƙarƙashin Ibrahim Shekarau ta bukaci su Atiku su kafa sabuwar jam’iyya kafin su shiga kawancen ‘yan adawa da ke shirin kayar da Tinubu a 2027.
Tsohon gwamnan Rivers, Amaechi, ya ce yunwa ta gama kama 'yan Najeriya, ya na mai kalubalantar 'yan adawa da su haɗa kai su cire Tinubu daga mulki a 2027.
Shugaban cocin FARIM, Prophet Samuel Ojo ya ce Tinubu zai sake lashe zabe a 2027 domin Ubangiji ya riga ya amince da hakan. Ya ce duk wani kawance zai rushe.
Hukumar INEC ta sanar da cewa za a yi zaben gwamnoni a jihohin Ekiti da Osun a Yuli da Agusta a 2026. Shugaban INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ne ya sanar da haka.
Mike Ozekhome ya ce hauhawar farashi da fushin jama'a na iya taimaka wa adawa kifar da Tinubu a 2027 idan suka hada kai yadda ya kamata kafin zaben.
Major Prophet ya ce 'yan siyasa za su kokarin amfani da addini daga 2025 domin yakin neman zaben 2027, inda ’yan siyasa za su rika siyan malamai.
A labarin nan, za ku ji yadda ayyukan Bola Ahmed Tinubu suka farantawa matasan jihar Kaduna, kuma sun dauki alkawarin saka masa a babban zaben 2027.
Zaben Najeriya
Samu kari