Zaben Najeriya
Tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello ya karyata labarin cewa zai nemi takarar shugaban kasa a 2027. Ya ce labarin ba gaskiya ba ne kuma yana goyon bayan Bola Tinubu
A labarin nan, za a ji cewa hadakar adawa ta bukaci Amaechi da Imoke su yanke hukunci kan kafa sabuwar jam’iyya ko shiga wata da ke akwai kafin 30 ga Mayu.
A labarin nan, za a ji cewa Atiku Abubakar ya karyata shirin barin PDP, yayin da hadakar adawa ke fafutukar fitar da jam'iyyar da za a tattaru a ciki.
An ba Amaechi da Imoke jagorancin tantance kafa sabuwar jam’iyya ko shiga SDP/ADC, yayin da tsohon gwamnan Kano, Ibrahim Shekarau ya shiga hadarsu Atiku.
Za a ji yadda hadakar Atiku Abubakar ta karyata rahotannin cewa ta zabi jam’iyyar ADC don zaben 2027, ta kuma nesanta kanta daga jita-jitar ba Salihu Lukman mukami.
Za a ji cewa gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya kwantar da hankalin magoya baya da ke cikin fargabar zai iya sauya sheka zuwa APC kamar wasu manyan PDP.
A wata hira, APC ta bakin Sakataren yada labaran jam'iyyar a Kano, Ahmed S. Aruwa ta fadi dalilin adawa da sauya shekar Rabi'u Musa Kwankwaso daga jam'iyyar NNPP.
Atiku Abubakar da Peter Obi sun musanta cewa sun riga sun cimma matsaya kan hadakar yan adawa a 2027, musamman kan cewa Obi zai zama mataimakin Atiku.
Wasu yan APC a Kaduna sun nemi Shugaba Tinubu da Gwamna Uba Sani da su fara shirin tsayawa takara a 2027, domin za su samu goyon bayansu a rumfunan zabe.
Zaben Najeriya
Samu kari