Zaben Najeriya
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya jagoranci gwamnonin Arewa maso Gabas wajen ganawa da Bola Tinubu inda suka bukaci kammala manyan ayyukan hanyoyi 17.
Dan majalisar tarayya daga jihar Kano, Hon. Abdulmumin Jibrin, ya yi magana kan zaben shekarar 2027 inda ya ce babu abin da zai hana Bola Tinubu lashe zaben.
An fara hasashen masu neman takara a zaben shugaban kasa a shekarar 2027 karkashin PDP bayan jam’iyyar ta tura tikitin takara zuwa Kudancin Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa Farouk Adamu Aliyu, daya daga cikin jagorori a APC ya bayyana cewa 2027 kawai ake jira, amma Bola Tinubu zai koma kujerarsa.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta fitar da adadamin mutanen da suka yi rajista domin mallakar katin zabe a cikin mako biyu da fara rajistar ta yanar gizo.
Fitaccen malamin addini, Primate Elijah Ayodele ya gargadi Tinubu kan zaben 2027, ya ce akwai mutane uku da za su iya kayar da shi, ya cire Jonathan daga jerin.
A labarin nan, za a bi cewa Sanata Kabiru Garba Marafa ya ce akwai babban kalubale a gaban APC wajen sake zaɓen Bola Ahmed Tinubu a shekarar 2027.
Shugaban yakin zaben Bola Tinubu da Kshim Shettima a 2023 ya sanar da cewa zai rage wa APC kuri'a miliyan 1. Ya jaddada cewa zai tabbatar ya yi hakan a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa’i ya bayyana dalilinsa na yawan sukar gwamnatin Uba Sani da ya taimaka aka kafa a jiharsa.
Zaben Najeriya
Samu kari