Zaben Najeriya
A labarin nan, za a ji wani kamfanin kamun kafa a Amurka mai suna Von Batten-Montague-York, L.C. y samu kwangilar inganta sunan Atiku Abubakar gabanin zaben 2027.
Malamin addinin Musulunci a Kano, Dr Bashir Aliyu Umar ya gargadi hukumar INEC kan cewa za ta fara tantance masu kada kuri'a kafin zaben 2027 a Najeriya.
Hukumar INEC ta sanar da shirin fara tantance masu zabe yayin da ake maganar 2027. Mutane za su je ofisoshinta ko ta yanar gizo domin a tantance su.
Jam’iyyar APC ta musanta rahoton cewa za ta bai wa gwamnoni da ‘yan majalisa tikitin kai tsaye, tana jaddada cewa dole kowa ya shiga zaben fidda gwani.
Timi Frank ya zargi INEC da ƙoƙarin tarwatsa jam'iyyar ADC, inda ya kwatanta mulkin Tinubu da na Abacha tare da kiran Shugaba Donald Trump ya tsoma baki a lamarin.
A labarin nan, za a ji cewa Abdullahi Tijjani Gwarzo, tsohon Minista wanda Shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya magantu kan barin jam'iyyar APC.
Biyo bayan umarnin Shugaba Tinubu, manyan ministoci hudu da shugabannin hukumomin tarayya sun yi murabus domin tsayawa takarar Gwamna da Sanata a zaben 2027.
A labarin n an, Femi Fani Kayode, jigo a APC ya gano irin matsalolin da za su hana ADC cimma manufar kawar da gwamnatin APC a yayin zaben 2027 mai zuwa.
Kungiyar Afenifere ta bayyana jam’iyyar SDP a matsayin wadda za ta marawa baya a zaben 2027, yayin da kungiyar ACF ta fayyace matsayinta na mai sanya ido kawai yau.
Zaben Najeriya
Samu kari