Zaben Najeriya
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya bayyana cewa babu laifi idan Seyi Makinde ya yi wa PDP takarar Shugaban Kasa, shi kuma mataimaki.
Gwamna Bala Mohammed, ya bayyana cewa akwai bukatar jam’iyyar PDP ta tsayar da ɗan takarar shugaban ƙasa daga Kudu, kuma Kirista don gudun maimaita kuskuren APC.
Yayin da PDP ta tura tikitin takarar shugaban kasa zuwa Kudancin Najeriya, Gwamna Bala Mohammed ya ce jam'iyyar ta koyi darasi daga kuskuren APC a 2023.
Sabon shugaban jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya, Nentawe Yilwatda, ya roki tsohon shugaban jam'iyyar, Abdullahi Ganduje alfarma domin tallafa masa.
Babbar jam'iyyar adawa ta PDP ta yi bayanai a kan mika tikitin takarar Shugaban Ƙasa ga Kudancin Najeriya da shirin babban taron kwamitin zartarwar na ƙasa mai zuwa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai kara da sauran 'yan takarar da za su nemi takarar shugaban kasa karkashin jam'iyyar APC. Jam'iyyar ta ce za ta ba kowa dama a 2027.
Bayan PDP ta tura tikitin takarar shugaban kasa zuwa Kudancin Najeriya, kakakin PDP, Debo Ologunagba, ya ce har yanzu Goodluck Jonathan dan jam'iyyar ne.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta ADC na ƙoƙarin ƙara rikicewa a kan batun Shugabanci bayan ƴaƴanta a Arewa maso Gabas sun nuna Shugabansu.
Kungiyar Kiristocin Najeriya CAN, rashen Arewa ta bukaci 'yan Najeriya su yanki katin zabe da INEC ke yi domin kawo sauyi a zaben 2027 a Najeria da kuri'arsu.
Zaben Najeriya
Samu kari