Jihar Edo
Gwamna Godwin Obaseki na jihar Edo ya rushe ma'aikatan midiya da ke aiki a ofishin mataimakin gwamna, Philip Shaibu sabida halayyyar da suka nuna a wurin taro.
Matakmakin gwamnan jihar Edo, Phillip Shaibu, ya ja tawagarsa sun bar wurin taron da gwamnatin Edo ta shirya bayan taƙaddamar da ta auku wajen shiga wurin.
An samu ƴar ƙaramar dirama a jihar Edo bayan jami'an tsaro farin kaya (DSS) sun hana mataimakin gwamnan jihar, Philip Shaibu daga ganin gwamna Godwin Obaseki.
Wasu 'yan bindiga sun farmaki motar sintirin rundunar sojin Najeriya a Benin City, babban birnin jihar Edo ranar Laraba da ta shuɗe, sun yi ajalin soja ɗaya.
Wasu 'yan bindiga da ake tunanin 'yan fashi da makami ne sun farmaki wata motar sojoji a Benin City na jihar Edo. 'Yanm fashin sun halaka soja 1 tare da ɗauke.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya soki Shugaba Bola Tinubu bayan cire tallafi inda ya ce ya yi mamaki ashe dama shugaban ba shi da wani tsari kafin aiwatarwa
Shugaba Tinubu zai rantsar da sabbin ministocin da ya nada ciki har da Abubakar Momoh daga jihar Edo, akwai abubuwa 10 da ba ku sani ba game da ministan matasa.
Wani dattijo mai kimanin shekaru 84, ya halaka matarsa yar shekara 75 a jihar Edo. Dattijon ya bayyana cewa ya dauki matakin ne saboda rashin ba shi hakkin.
Rahotanni sun tabbatar da ƴan bindiga sun kai wani mummunan hari kan wani sanannen fasto a birnin Benin, jihar Edo, inda suka raunata shi da halaka matarsa.
Jihar Edo
Samu kari