Matsin tattalin arziki
Jigo a jam'iyya mai mulki ta APC, Olatunbosun Oyintiloye ya bayyana cewa 'yan kasar nan na cikin matsananciyar yunwa, kuma ya bayyana haka ne a Osogbo yau Lahadi.
Tsohon mataimakin shugaban APC a Arewa maso Yamma, Salihu Lukman ya yi magana kan tsare-daren Bola Tinubu inda ya ce yafi yiwa yankinsa illa fiye da ko ina.
Gwamnan jihar Lagos, Babajide Sanwo-Olu ya shawarci Musulmai kan ba da Zakka ga mabukata da marasa karfi inda ya ce hakan zai rage talauci a tsakanin al'umma.
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote ya bayyana tsawon lokacin da zai dauka wajen dawo da tattalin arzikin Najeriya cikin hayyacinsa.
Kungiyar kwadago ta NLC ta yi kira ga gwamnati da a gaggauta janye karin kudin wutar lantarki da kamfanonin DISCOs suka yi ga abokan huldar na tsarin “Band A”.
Yayin da ake cikin wani hali a Najeriya, jigon jam'iyyar APC a Lagos, Oluyemisi Ayinde ya gargadi Bola Tinubu kan daukar matakin gaggawa game da halin da ake ciki.
An sake yin karin kudin wutar lantarki ga 'yan tsarin 'band A' da ke ƙarƙashin ikon kamfanin rarraba wutar na Kaduna (KAEDCO) daga N206.80/kWh zuwa N209.5/kWh.
Sarkin Katsina, mai martaba Abdulmumini Usman ya jagoranci dubban jama'a zuwa filin idi don yin sallar roƙon ruwa. An roki zaman lafiya da damina mai albarka.
An bukaci gwamnatin tarayya da ta sake duba tsarin su Abubakar Tafawa Balewa, Nnamdi Azikiwe, da Sir Ahmadu Bello wajen magance matsalar tattalin arziki.
Matsin tattalin arziki
Samu kari