Matsin tattalin arziki
Daliban manyan makarantu a Legas sun ce maimakon shiga zanga-zangar da za a yi a fadin kasar, sun yanke shawarar yin tattakin nuna goyon baya ga gwamnatin jihar.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya roki matasan Najeriya su janye zanga zangar da duek shirin yi a wata mai zuwa, ya ce zai magance dukkan damuwarsu.
Kungiyar rajin wanzar da zaman lafiya da ci gaba ta ANPPD ta shawarci masu shirin zanga-zanga da su dauki wani mataki na daban kafin daukar matakin.
Bayan mako daya da yin alkawarin shinkafa ga jihohi, Anambara, Akwa Ibom, Bayelsa, Kwara da Rivers sun tabbatar da cewa sun samu shinkafa daga Bola Tinubu.
Shugaba Bola Tinubu ya roƙi matasan Najeriya da kada su fito zanga-zangar da suke shiryawa. Ya bayyana irin tagomashin da ya gwangwaje 'yan Najeriya da shi.
Kungiyar Kwadago a Najeriya ta yi magana kan shirin zanga-zanga da ake yi a kasar inda ta ba Shugaba Bola Tinubu shawarar yadda zai dakile shirin.
Kungiyar kwadago ta Najeriya (NLC) ta yi kira ga shugaban kasa Bola Tinubu da ya gayyaci shugabannin matasan da ke shirin yin zanga-zanga a fadin kasar.
Dan takarar shugaban kasa a SDP ya fadi yadda Tinubu ya yi yaki da Goodluck Jonathan kan cire tallafin mai amma yanzu yake bin IMF da bankin duniya sau da kafa.
Masu sana'o'i a mazabar Musawa/Matazu da ke jihar Katsina sun samu tagomashin tallafi daga dan majalisarsu, Abdullahi Ahmed Aliyu da zummar bunkasa sana'arsu.
Matsin tattalin arziki
Samu kari