Matsin tattalin arziki
An caccaki gwamnonin jihohi shida da suka hada da Ekiti, Ebonyi, Jigawa, Yobe, Nasarawa, da Bayelsa kan kashe kimanin N160bn akan ayyukan gina filayen saukar jiragi.
Babban hafsan sojin Najeriya, Manjo Janar Taoreed Lagbaja ya ce ba za su saurari masu son juyin mulki ba kamar yadda wasu ke ta kiraye-kirayen a yi.
Rahotanni sun nuna wani mai shayi ya lakaɗawa matashi duka har lahiraa jihar Jigawa kan zarginsa na ɗaukar burodi, madara da indomi, yan sanda sun kama shi.
Masu fama da ciwon sukari a Najeriya sun koka kan yadda magunguna da kayan abinci ke gagararsu sakamakon tsadar da suka yi. Sun nemi taimakon Shugaba Bola Tinubu.
Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta juyo kan mata inda ta sake ware wani tallafi a jihohin Najeriya 36 da birnin Tarayya Abuja domin taimaka musu a sana'o'insu.
Basarake a jihar Ondo, Oba Aladetoyinbo Aladelusi ya umarci rufe kasuwanni saboda bikin gargajiya na Aheregbe da aka saba yi a kowace shekara a birnin Akure.
A labarin nan za ku ji tsohon jigo a jam'iyyar APC, Salihu Moh Lukman ya ce kowacce gwamnati a Najeriya na fin wacce ta gada lalacewa da jefa al'umma a wahala.
Gwamnatin jihar Sokoto za ta gudanar da cikakken bincike kan wani zargi da UNICEF ta yi na cewa wasu ma'aikatan jihar sun karkatar da abincin jarirai.
A wannan labarin, za ku ji cewa kungiyar lauyoyi mata musulmi sun ce matsalar rashin tsaro da tabarbarewar tattalin arziki ya fi shafar mata, an nemi daukin Tinubu.
Matsin tattalin arziki
Samu kari