Matsin tattalin arziki
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya zargi shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da kokarin lalata kasar nan, amma kamfanin NNPCL ya musanya haka.
Lauya mai fafutukar kare hakkin dan Adam, Femi Falana SAN ya bukaci rundunar yan sandan kasar nan ta gurfanar da masu zanga-zanga da ta kama kotu.
Ministan kasafi da tsare-tsare, Alhaji Atiku Bagudu ya bayyana cewa zanga zangar da ƴan Najeriya suka ta jawo hankalin gwamnati da rika sauraron koken jama'a.
Mata a jihar Ondo sun ce halin kuncin da su ke ciki ya kai makura, domin ba sa iya ciyar da kawunansu ballantana yaransu, ko kuma biya masu kudin makaranta.
Najeriya ta fuskanci zanga-zanga a wannan wata kan tsadar rayuwa, mun harhaɗa maku wasu ƙasashe da aje ganin suna da rahar rayuwa a Afirka a bana 2024.
Tsohuwar ministar ilimin Najeriya, Dakta Oby Ezekwesili ta bukaci Bola Tinubu ya cefanar da kamfanin NNPCL ga yan kasuwa idan yana son kawo cigaba a fannin.
Gwamnatin Najeriya ta ce ana kashe Naira 120 domin samar da kilowatt 1 na wutar lantarki a kowacce awa. Ta kuma fadi shirinta na kara kudin wutar.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter Obi ya ce akwai bukatar gwamnatin tarayya ta yiwa yan kasa bayani game da sabon jirgin Bola Tinubu.
A rahoton hukumar NBS na watan Yuli, farashin gas din girki ya sauko da kaso 14.23. An ce ana sayar da gas din kan N5,974.54 a Yuli maimakon N6,966.03 a Yuni.
Matsin tattalin arziki
Samu kari