Hukumar EFCC
Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio ya gargadi Shugaban Hukumar EFCC, Olukoyede Ola da ya cire sunansa a misalin da ya ke yayin tantance shi a majalisa.
Yanzu haka an fara aikin tantance Mista Ola Olukoyede a matsayin sabon shugaban hukumar yaƙi da masu cin hanci da rashawa EFCC a majalisar dattawa.
Shugaba Bola Tinubu ya yi wasu nade-nade da su ka jawo cece-kuce a tsakanin al'umma tun bayan hawanshi karagar mulki a watan Mayu na wannan shekara.
Kungiyar Centre for Democracy & Human Rights (CEDEHUR) ta na yaki da nada Olu Olukoyede, ta ce doka ba ta ba Ola Olukoyede dama ya rike EFCC ba domin shi Lauya ne.
Majalisar dattawan Najeriya za ta tantance sabon shugaban hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arziƙin ƙasa zagon ƙasa (EFCC), Olanipekun Olukoyede, a ranar Laraba.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aike da wasiƙa zuwa ga majalisar dattawa domin neman ta tantance tare da amincewa da naɗin Olukoyede a matsayin shugaban EFCC.
Hukumar EFCC ta gurfanar da Aisha Alkali Wakil da aka fi sani da 'Mama Boko Haram' da wasu mutane biyu kan badakalar Naira miliyan 150 a jihar Borno.
Babban lauya a Najeriya, Femi Falana ya soki Bola Tinubu kan nadin shugabannin EFCC da ICPC dukkansu a yankin Kudu maso Yammacin kasar, ya ce ya sabawa doka.
Ibrahim Abubakar, shugaban kamfanin Shariff Agric and General Service, ya shiga hannun jami'an Hukumar EFCC bayan ya kashe N57.5m da aka tura bakinsa bisa kuskure.
Hukumar EFCC
Samu kari