Hukumar EFCC
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC), ta gurfanar da 'yar takarar kujerar majalisar wakilai ta PDP a zaben cike gurbi na Kaduna, Esther Dawaki, a gaban kotu.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa da ta'annati da dukiyar kasa (EFCC), ta shirya titsiye tsohon shugaban kamfanin man fetur na kasa (NNPCL), Mele Kyari.
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arziki zagon kasa, EFCC ta fara neman shugaban wani kamfani, Ogundele, ruwa a jallo kan zargin almundahana da karakatar da kudi.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar ƴan sanda ta bayyana dalilin da ya sa aka ga shigen jami'an tsaro a cikin gari yayin da kungiyoyi ke shirin yin zanga-zanga.
Hukumar EFCC ta ayyana tsohon kwamishinan jihar Abia, Christopher Enweremadu, a matsayin wanda ake nema ruwa a jallo bisa zargin almundahana da cin dukiyar jama'a.
A labarin nan, za a ji matakan da gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta ɗauka a kan wasu daga cikin jami'anta da ake zargi da hannu dumu-dumu a rashin gaskiya.
A labarin nan, za a ji cewa babbar jam'iyyar hamayya ta zargi EFCC da gayyatar 'ya'yanta 2 a Kaduna, ta kuma rufe su tun kafin zaben cike gurbi har yanzu.
A labarin nan, za a ji fitaccen lauya, Barista Abba Hikima da marubuci, Aliyu Jalal sun dura a kan gwamnatin Kano kan kare hadimin Abba daga zargin almundahana.
Hukumar yaki da marasa gaskiya ta Najeriya watau EFCC ta musanta zargin cewa dangakatar Abdullahi Bashir Haske da Atiku Abubakar ya sa take neman kama shi.
Hukumar EFCC
Samu kari