Hukumar EFCC
Za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Najeriya ta rage yawan kudin da take zargin da Akanta Janar na Jihar Bauchi, Sirajo Jaja da wawurewa.
EFCC ta gano manyan 'yan siyasa na amfani da 'yan 'yahoo-yahoo' wajen safarar biliyoyin kuɗin sata zuwa waje. EFCC ta ce hakan ya haifar da kunya ga Najeriya.
Kotun daukaka ƙara mai zama a jihar Legas ta soke hukuncin babbar kotun tarayya na kwace kadarori da wasu maƙudan kudi da ake zargin suna da alaƙa da Emefiele.
Hajiya Maryam Sani Abacha ta fito ta yi magana kan zargin da ake yi na cewa mijinta, marigayi Sani Abacha ya sace dukiyar Najeriya lokacin da yake shugaban kasa.
Babbar kotun tarayya mai zama a jihar Legas ta ɗaure mutum 8 ƴan kasar Philippines da aka kama laifin zambar intanet da ta'addancin yanar gizo a Najeriya.
Tsohon shugaban hukumar EFCC, Abdulrasheed Bawa ya saki sabon littafin da ya rubuta kan yadda aka yi kashe mu raba da kudin tallafin man fetur a Najeriya.
A labarin nan, za ji cewa ana zargin jam'iyya mai mulki ta APC da amfani da hukumonin gwamnati wajen tilastawa yan adawa su sadudu tare da komawa cikinta.
Antoni Janar na tarayya kuma ministan shari'a, Lateef Fagbemi, ya musanta cewa hukumomin yaki da cin hanci da rashawa na EFCC, ICPC sun kwato $967.5bn.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Fasto Umo Eno, ya sha alwashin cewa ba za a rika ganinsa a wajen hukumar yaki da cin hanci ta EFCC ba bayan ya bar kujerar mulkin jihar.
Hukumar EFCC
Samu kari