Jihar Ebonyi
Wasu miyagun 'yan bindiga sun hallaka 'yan sanda, lauyoyi da kuma wasu fasinjoji dake kan hanya, wanda rahoto ya nuna sun cinna musu wuta a cikin motar su.
Rahotanni daga jihar Ebonyi, sun bayyana cewa wani mutumi da ake zargin ya kamu da ciwon hauka ya hallaka matarsa dake kaunarsa, da kuma ɗan da suka haifa.
Gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi, ya bayyana cewa daga yanzun bazai sake lamurtar aikata kisa a jiharsa ba, domin mun san yaran nan kuma mun san iyayen su.
Wani rikici da ya barke ya yi sanadiyyar mutuwar wani fasto a garin Abakaliki na jihar Ebonyi. Lamarin ya faru ne a kusa da wani otal, inda ake matasa ke rikici
Ebonyi - Gwamna jihar Ebonyi, David Umahi, yace baya bukatar baiwa wasu hakuri kan kalaman da ya yi wa shugaban ƙasa, Buhari, ka baya dana sanin yin kalaman.
Wani matashi mai suna Chibisi Irem ya datse hannun budurwarsa a ranar Talata a kan zargin ta da soyayya da wani saurayi a Ebonyi,Punch Metro ta tattaro bayanai.
Ebonyi - Biyo bayan dokar hana fita da kungiyar yan awaren IPOB suka kafa a kudu-gabas duk ranar Litinin, gwamna Ebonyi ya yi kakkausan gargadi ga mutanen jihar
Gwamna Dave Umahi na jihar Ebonyi ya ce babu wani rikici a jam'iyyar All Progressives Congress. Dan siyasar ya bayyana hakan ne a wata hira da aka yi da shi.
Gwamna Dave Umahi na jihar Ebonyi ya karyata jita-jitan da ake yadawa na cewa marigayi kwamishinansa, Fidelis Nweze ya farfado daga mutuwar da yayi a asibiti.
Jihar Ebonyi
Samu kari