Kasar waje
Gwamnatin sojan Nijar ta ayyana Hausa a matsayin harshen kasa, mataki da ke kawar da Faransanci da kuma nuna kishin yare da ikon ‘yan kasa. Amma an ce wasu na adawa.
Cibiyar bunkasa masana'antu masu zaman kansu CPPE ta gargadi gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu kan kokarin hana shigo da kayan sola Najeriya daga waje.
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Sanata Kashim Shettima, ya tashi daga Abuja zuwa birnin Dakar da ke kasar Senegal domin wakiltar Bola Tinubu a wani babban taro.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya shirya tafiya zuwa birnin Paris na kasar Faransa domin yin hutun kwanaki 14. 'Yan Najeriya sun yi masa martani mai zafi.
Yayin da Nijar ke ci gaba da fuskantar matsaloli na wahalar mai, Najeriya na kokarin rage wahalhalun tattalin arziki inda take samar da man fetur zuwa kasar.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai tashi zuwa birnin Paris, na kasar Faransa, a yau Laraba domin wata gajeriyar ziyarar aiki, kamar yadda fadar shugaban kasa ta sanar.
Kasashen Mali, Nijar da Burkina Faso sun kakaba harajin kashi 0.5% kan kayayyakin da ke shigowa daga mambobin kasashen ECOWAS ciki har da Najeriya.
Masana falaki sun tabbatar cewa jinjirin watan Shawwal zai kasance a sararin samaniya, amma saboda matsalolin yanayi da warwatsewar haske, ba zai yiwu a gan shi ba.
Gwamnatin Birtaniya ta fitar da jerin kadarorin da wasu 'yan Najeriya 60 suka mutu suka bari, kuma har yanzu babu wani magajinsu da ya je ya karɓe su.
Kasar waje
Samu kari