Kasar waje
Wata 'yar majalisa daga Gambia ta bukaci majalisar dattawan Najeriya ta mayar da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan bakin aiki bayan karewar wa'adin dakatarwarta.
Wata kotun Amurka ta samu tsohon manajan NNPCL, Paulinus Okoronkwo, da laifin rashawar $2.1m (₦3.1bn). Yana iya fuskantar ɗaurin shekaru 25 a kurkuku.
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya gana da shugaban Faransa, Emmanuel Macron a kasar Faransa. Tinubu ya ce sun yi tattaunawa mai amfani yayin ganawar.
Larry Ellison ya zarce Elon Musk a arziki, inda yanzu ya zama mutum mafi arziki a duniya bayan darajar Oracle ta tashi da 40%. Yanzu dai Ellison ya mallaki N691.9trn
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar tsohon jami'in rundunar sojin saman Najeriya, AVM Okorodudu bayan fama da doguwar jinya a birnin Nairobi na kasar Kenya.
Matasa sun ce sun samu nasara a zanga zangar da suka kwashe kwana da kwanaki suna yi a Nepal bayan Firayim Minista, K.P Sharma Oli ya yi murabus a ranar Talata.
Kamfanin Apple ya ƙaddamar da sabbin wayoyin iPhone 17, inda zai fara sayar da su a Najeriya kan farashin ₦1.3m zuwa sama. Mun jero abubuwa 10 game da wayoyin.
Isra'ila ta tabbatar sa kai hari wani yanki a Doha, babban birnin kaaar Qatar da nufin kashe wasu shugabannin kungiyar Hamas da suka je tattaunawar zaman lafiya.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an samu mabiya addinin Katolika masu goyon bayan auren jinsi 1,400 daga ƙasashe 20 sun gudanar da taron ziyara na musamman a Vatican.
Kasar waje
Samu kari