Kasar waje
Rahoto ya bayyana cewa, kasar Saudiyya bata kai Najeriya ba wajen kashe kudi idan ana hako mai. An bayyana adadin kudaden da Najeriya ke kashewa da na Saudiya.
An kawo wani katafaren kamfanin sarafa lithium a jihar Nasarawa, lamarin da ya jawo ake ganin za a samar da ayyukan yi ga matasa da dama a jihar.
Bayan taimakawa Nijar da tankokin mai, Hafsan tsaro, Janar Christopher Musa ya ce Najeriya na cikin hadari kasancewar Nijar, Mali da Burkina Faso a mulkin soja.
Gwamnatin Trump na iya korar ‘yan Najeriya da ke karatu a Amurka, yayin da JD Vance ya koka kan daliban waje da ke mamaye guraben karatu da ya kamata a ba Amurkawa.
Bayan samun gawar wata ƴar TikTok da ke zama a Kenya, Kamfanin Teleperformance ya musanta zargin hana matashiyar, Ladi Olubunmi, izinin zuwa hutunta a gida.
Wata kotu a kasar Indonesia ta kama wata budurwa da laifin batanci ga annabi Isa a watan azumi. An daure ta a gidan yari kusan shekaru uku kan aikata laifin.
Wani jirgin kasa ya kusa yin ajalin wani dan kasar Peru yayin da ya kwanta a layin bayan ya kwankwadi barasa ya kwanta narci kansa na kan layin dogo.
Yawan makaman nukiliya a duniya ya karu yayin da ake fargabar barkewar Yaƙin Duniya na III. Tahoto ya bayyana yadda kasashe ke ƙara adadin makaman nukiliyarsu.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya bukaci 'yan Afrika su rabu da sunayen da suka samo asali daga mulkin mallaka da cinikin bayi da aka yi.
Kasar waje
Samu kari