Kasar waje
Abdullahi Ganduje ya kaddamar da shugabannin APC a Faransa, inda ya nemi goyon bayansu ga manufofin Tinubu. Haj. Amina ta nemi ba mazauna waje damar kada kuri’a.
Bayan kasashen Mali, Burkina Faso da Nijar sun fice daga ECOWAS, kungiyar za ta yi taro a Ghana don tattauna illolin hakan gareta da nemo mafita kan lamarin.
Fafaroma Francis ya rasu a Vatican yana da shekaru 88, bayan shekara 12 na jagoranci. An fara shirye-shiryen zaɓen sabon Fafaroma a Sistine Chapel.
Fafaroma Francis ya rasu bayan fama da cutar numfashi da ya yi a Vatican. Fafaroma Francis ya bukaci a masa jana'iza mai sauki domin nuna shi bawan Allah ne.
Fadar shugaban kasar Najeriya, ta bakin Bayo Onanuga ta bayyana cewa Shugaba Bola Tinubu zai dawo gida Najeriya a ranar Litinin, 21 ga watan Afrilu, daga Faransa.
Kotu a kasar Peru ta yanke wa tsohon shugaban kasa Humala da matarsa hukunci kan karbar rashawa daga Odebrecht domin yakin neman zabensa a 2006 da 2011.
Gwamnatin Najeriya ta rage wutar lantarkin da ta ke ba kasar Nijar da kashi 42%. An dawo ba Nijar wuta megawatt 46 maimakon 80 da ake ba kasar Nijar a baya.
Wata 'yar Najeriya mai shekaru 25 da ke rayuwa a Birtaniya ta bayyana miliyoyin da take kashewa kan kudin haya, wuta da ruwa da sauransu a kowane wata.
Gwamnatin Bola Tinubu Najeriya za ta tura tawaga mai ƙarfi zuwa Jamhuriyar Nijar domin isar da sakon shugaban ga Janar Abdourahamane Tchiani a gobe Laraba.
Kasar waje
Samu kari