Kasar waje
Jirgin British Airways ya yi gaggawar sauka a Barcelona ta lsar Spain byan wani babban soja mai ritaya ya rasu ana cikin zuwa birnin Abuja a Najeriya.
Rahotanni daga rundunar yan sandan Ingila sun nuna cewa wasu miyagu sun kai hari tare da baka wuta a masallaci a garin Peacehaven ranar Asabarda daddare.
Kasashen larabawa sun ce sun ji dadin yadda Hamas ta yi na'am da batun zaman lafiya da Trump ya gabatar don tsagaita wuta a zirin gaza a Isra'ila ke shiri.
Kamfanin CCETC na kasar Sin zai gina tashar wutar lantarki da wurin masana’antu a Ogun, yayin da Gwamna Abiodun ke jawo masu zuba jari don bunkasa tattalin arziki.
Shugaba Donald Trump na Amurka da Firayim Ministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu sun bayyana shirin zaman lafiya mai matakai 20 a Fadar White House.
Rasha ta kai hari mafi muni kan Kyiv da wasu yankuna na Ukraine, inda mutane suka mutu, yara da dama suka jikkata, sannan Poland ta dauki matakan tsaro.
A labarin nan, za a ji yadda shugaban sojin kasar Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya bayyana sababbin zarge-zarge a kan kasar Faransa da kawayenta.
Firayim Ministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya yi martani bayan wasu kasashen duniya sun amince da kasar Falasdinu inda ya ce hakan ba zai yiwu ba.
Tsohon Shugaba kasa a Najeriya, Cif Olusegun Obasanjo ya karyata zargin cewa ya nemi wa'adi na uku a mulkinsa da ya yi daga shekarar 1999 zuwa 2007.
Kasar waje
Samu kari