Hukumar DSS
Jam'iyyar Labour Party (LP) ta fito ta nesanta kanta da shirin kifar da gwamnatin ƙasar nan da ake ƙullawa. Jam'iyyar tace sam ko kaɗan ba ta da hannu a ciki.
Kungiyar IPAC ta ba hukumar tsaro ta farin kaya wato DSS shawarar kama wasu 'yan siyasa da ke son kafa gwamnatin wucin gadi kafin rantsar da Bola Ahmed Tinubu.
Hukumar DSS ta samu shawari daga jam'iyyun siyasa na APC da PDP game da batun wasu 'yan siyasa da ke son kafa gwamnatin wucin gadi kafin rantsar da Tinubu.
Hukumar yan sandan farin kaya, DSS, ta tabbatar cewa yan siyasa masu mugun nufi na son kafa gwamnatin wucin gadi don hana Shugaba Buhari mika mulki ga Tinubu
Hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta ba 'yan Najeriya shawarin yadda za su tsira daga rikicin da ka iya biyo baya a kasar a cikin 'yan kwanaki kadan masu zuwa.
Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta cafke zababben ɗan majalisar dokokin jihar Ogun na PDP, Damilare Bello, bisa zargin hannu a kitsa zanga-zangar Sagamu.
NNPP reshen jihar Kano ta dage yin zanga-zangar lumana na kin amincewa da shugaban DSS, Mohammed Alhassan, da suka ce wa'adinsa ta cika amma bai ajiye aiki ba.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) a Kano, ta zargi hukumar DSS da ƙulla wata ƙullalliya domin kawo mata rashin nasara a zaɓen dake tafe na ranar Asabar
Hukumar DSS ta kama, Tony Otuonye, shugaban Hukumar Tallace Tallace ta Jihar Abia kan zarginsa da yi wa masu zabe barazana cewa dole su zabi jam'iyyar PDP.
Hukumar DSS
Samu kari