Jam'iyyar APC
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yaba da matakin da gwamnan jihar Bayelsa ya dauka na sauya sheka zuwa jam'iyyar APC. Ya ce suna alfahari da shi.
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri ya bayyana cewa zai hada kai da shugabannin APC domin tabbatar da nasarar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a 2027.
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri ya tabbatar da jita-jitar da ake yadawa, ya sauya sheka zuwa APC mai mulki makonni biyu bayan ya raba gari da PDP.
A labarai nan, za a ji cewa mutanen Kwankwasiyya akalla 1000 suka bayyana cewa ba za su iya ci gaba da zama a NNPP ba bayan sun hango alheri a APC.
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri ya bayyana cewa ya dauki matakin barin PDP ne saboda maslahar jihar Bayelsa da mutanen cikinta, ya ce wasu ba zasu gane ba.
Wata kungiyar matasan jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bukaci gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya nemi wa'adin mulki karo na biyu a zaben 2027.
Wata kungiyar matasan Arewa ta yi watsi da kiran da suke yi na shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya yi murabus daga mukaminsa.
Tsohon dan majalisar wakilan Najeriya daga jihar Kano, Nasiru Baballe Ila, ya fice daga jam'iyyar APC. Nasiru Baballe ya sauya sheka zuwa jam'iyyar ADC.
Ministan harkokin cikin gida, Olabunmi Tunji-Ojo, ya bayyana cewa babu wani taron dangi da 'yan adawa za su yi wanda zai hana nasarar Shugaba Bola Tinubu a 2027.
Jam'iyyar APC
Samu kari