Daurin Aure
Jarumar Kannywood da Nollywood a Najeriya, Rahama Sadau ta shiga daga ciki, an ɗaura aurenta ranar Asabar, 9 ga watan Agusta. 2025 a masallaci a Kaduna.
Yayan amarya Rahama Sadau ya yi bayani kan auren da kanwarsa ta yi a yau Asabar 9 ga watan Agustan 2025 inda ya ce mahaifinsu ya bar musu wasiyya.
Fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau ta yi aure a jihar Kaduna. An daura aurenta da angonta Ibrahim Garba babu zato ba tsammani, an taya ta murna.
Mawakin Najeriya, David Adeleke da aka fi sani da Davido ya kashe Dala miliyan 3.7, kudin da ya haura Naira biliyan 5 a bikin auren shi da Chioma Rowland a Amurka.
Safiya Umar ta bayyana cewa ba ta tare da Ahmad XM, inda lauyanta ya ce XM ya sake ta saki uku tun watanni biyar da suka gabata saboda wasu matsaloli.
Mazauna yankin ƙaramar hukumar Gwer ta Gabas a jihar Benuwai sun shiga alhini bisa wani kisan wulaƙanci da aka yi wa sabon ango da abokinsa a yankin.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana yadda matarsa ta zama ginshikin zaman lafiya a gidansa na shekaru kusan 26.
Tsohon mai taimaka wa shugaban kasa, Reno Omokri, ya ce ana biya kudin gaisuwa ne kawai ga budurwar da ba ta taba aure ba musanman a wasu al'adun Afirka.
Malaman Izalar Jos, Kaduna sun halarci auren 'ya'yan Sheikh Yakubu Musa Hassan Katsina. Bala Lau da Yusuf Sambo sun hallara. Kabiru Gombe ya caccaki Jingir.
Daurin Aure
Samu kari