Daurin Aure
An samu tsautsayi bayan wani dan banga ya harbe wani yaro a wajen bikin aure a Unguwar Liman, Magama Jibia, Katsina, inda yaron dan shekara 10 ya rasa ransa.
A labarin nan, za a ji cewa wasu matasa biyu sun daurawa kansu aure ba tare da sanin iyayensu ba a kan sadaki N50 a unguwar Yakasai da ke birnin Kano.
Sheikh Ibrahim Khaleel ya yi bayani kan dalilan da ya sanya maza suke kara aure. Malamin addinin ya jero dalilan da ya sanya maza suke kara yin aure.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa wasu 'yan bindiga sun harbe wani matashi mai shekara 27 a Osisioma, Abia, sannan suka sace kanwarsa kafin bikin aurenta.
Rahotanni na ta kara fitowa kan irin barnar da wasu gungun mutane suka yi wa masu daurin aure daga Kaduna zuwa Plateau. An kashe 'yan uwan ango a harin.
Dakarun sojin Najeriya sun kai dauki jihar Filato yayin da wasu matasa suka kai hari kan wasu matafiya a Mangu. an kashe matafya 7, raunata 21 da kona matar su.
Rahotanni sun tabbatar da cewa Allah ya yi wa Garba Mustapha, wani da ake dab da ɗaura aurensa rasuwa sakamakon hatsarin mota a hanyar zuwa wurin ɗaura aure.
Wani rahoto da muka samu ya tabbatar da cewa kotun Shari’ar Musulunci da ke Rigasa ta hana wani matashi, Salisu Salele kusantar tsohuwar budurwarsa, Bilkisu Lawal.
An samu tashin hankali a jihar Borno da ke Arewacin Najeriya bayan wani matashi ya nemi auren budurwa mai shekara 17 da yan garin suka ki amincewa.
Daurin Aure
Samu kari