Muhammadu Buhari
Fitaccen dan kasuwa, Tony Elumelu ya ce tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari da marigayi Abba Kyari su suka hana shi samun damar mallakar rijiyoyin mai.
Wani dan majalisa daga jihar Osun ya fito ya caccaki lokacin da tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kwashe yana mulkin Najeriya. Ya ce an yi asara.
Tun fara zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Najeriya an samu muhimman abubuwa da suka ja hankalin al'umma wanda suka hada da daga tutar Rasha da jawabin Tinubu.
Masarautar Daura a jihar Katsina ta yi martani kan zargin kai hari gidan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ko kuma na Sarkin Daura a jihar Katsina.
Bola Tinubu ya kawo cigaba a asusun kudin waje da wasu bangarori X a shekara. Olusegun Dada, ya jero wasu cigaba da aka samu a tattalin arziki a mulkin APC.
Masu zanga-zangar da ke adawa da halin matsin tattalin arzikin da ake fama da shi a kasar nan, sun dira a gidan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari da ke Daura.
Gwamnatin jihar Kano karkashin Abba Kabir Yusuf ta dauki matakin tsaftar muhalli domin kaucewa ambaliyar ruwa, Hakan na zuwa ne bayan Bashir Ahmed ya yi korafi.
Babban malamin addinin Musulunci a Najeriya, Dakta Ahmad Gumi ya bayyana sabuwar matsayarsa a kan fita zanga zanga. Ya ce idan ba shugabanci za a samu matsala.
Jami'in tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya fadi ayyukan da ya kamata Abba Kabir Yusuf ya yi a Kano. Ya lissafa samar da ruwa da gyaran tituna.
Muhammadu Buhari
Samu kari