Muhammadu Buhari
Legit ta yi waiwaye kan yadda zanga zangar adawa da cire tallafin mai ta gudana a Najeriya a shekarar 2012 da zanga zangar End SARS a shekarar 2020 lokacin Buhari.
Bayan sauraron bukatar kungiyar SERAP, kotu ta umarci Lai Mohammed, tsohon ministan yada labarai da ya fito da bayanan yarjejeniyar Najeriya da kamfanin X.
Shugaba Bola Tinubu ya sallami Mohammed Bello-Koko wanda Muhammadu Buhari ya naɗa mukamin daraktan hukumar NPA tare da maye gurbinsa da Abubakar Dantsoho.
Bayan kwana guda da tesa keyarsa gidan kurkuku bisa zargin badakalar N33bn, kotu ta bawa tsohon ministan wuta, Mamman Saleh ya samu beli a kan N10bn
An tsaiko a shari'ar tsohon Ministan wuta a gwamnatin Muhammadu Buhari, Saleh Mamman saboda rashin lafiya inda ya yanke jiki ya fadi. Alkali ya tausaya masa.
Hukumar yaki da cin hanci ta EFCC za ta gurfanr da tsohon Ministan makamashi, Saleh Mamman kan tuhume-tuhume guda 12 da suka saba dokokin kasa har na N33bn.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya jajantawa Sanata Bala Ibn Na'Allah bayan rasuwar matarsa mai suna Safiya Na'Allah da yammacin jiya Talata.
Tun bayan kai ziyara ga Muhammadu Buhari a gidansa da ke Daura a jihar Katsina ake zargin Atiku Abubakar da shirya manakisar kwace mulkin Bola Tinubu a 2027.
Tsohon mataimakin shugaban APC a Arewa maso yamma ya koka kan yadda Buhari ya shafe shekaru bai amfani Arewa ba kuma Tinubu ma ya dauki irin hanyarsa.
Muhammadu Buhari
Samu kari