Muhammadu Buhari
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya jajantawa al'ummar jihar Yobe kan mummunan hari da yan ta'adda suka kai wanda ya yi sanadin mutuwar mutane da dama.
Bashir Ahmad ya fadi dalilin da yasa gwamnatin Buhari ta cire tallafin man fetur na watanni 6 a shekarar 2023 wanda hakan ya jawo Bola Tinubu ya cire tallafin mai.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya bayyana musababbin rashin halartar mai gidansa jana'izar da aka yi a Katsina.
An tafka babban rashi bayan mutuwar wani fitaccen mawakin siyasa a Arewacin Najeriya, Alhaji Garba Gashuwa a jihar Kano bayan ya sha fama da jinya.
Tsohon Minista a Najeriya, Sule Lamido ya ce tsohon shugaban kasa bai so Bola Tinubu ko Yemi Osinbajo ba a zaben 2023 inda ya ce ya so Ahmed Lawan ya gaje shi.
Tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido ya yi magana kan zaben 2027 inda ya ce Bola Tinubu zai yi wahalar kayarwa a zaɓen 2027 da ake tunkara saboda yadda ya kama kasa
Mun kawo sunayen shugabannin da hukumar tayi a tarihi daga 1986 zuwa 2024. Shugaban farko da aka yi shi ne Ismail Gwarzo da Ibrahim Babangida ya nada.
A wannan labarin za ku ji shugaban jam'iyyar APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa za a gudanar da babban taron jam'iyyar a watan Satumba.
Bashir Ahmad, tsohon hadimin shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana takaicin yadda yan ta'adda ke cin karensu babu babbaka a shafin Tiktok a kasar nan.
Muhammadu Buhari
Samu kari