Muhammadu Buhari
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta bayyana cewa ta gaji tattalin arzikin kasa a cikin mawuyacin hali daga tsohon shugaba, Muhammadu Buhari duk da jam'iyyarsu daya.
Kungiyar hadin kan kasashen Afrika (AU) ta nada Sheikh Isa Ali Pantami zama daya daga cikin jagororin samar da tsarin inganta kimiyya da fasaha a Afrika.
Gwamnan jihar Kebbi ya ce ba a yi maganar dawo da tallafin man fetur ba a zaman majalisar magabatan kasa da ya gudana a fadar shugaban kasa a ranar Talata.
Dele Alake, ministan ma’adanai, ya dage cewa an yi zanga-zangar nuna adawa da wahalhalun da ake yi a wasu garuruwa da nufin hambarar da gwamnatin Bola Tinubu.
Tsofaffin shugabannin Najeriya, Muhammadu Buhari, Goodluck Jonathan da sauransu sun yiwa Shugaba Bola Tinubu alkalanci bayan ya shafe wata 14 yana mulki.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari da Goodluck Jonathan sun isa fadar shugaban kasa domin tattaunawa a zaman majalisar magabata na kasa tare da Bola Tinubu.
A karon farko tun bayan hawansa mulki watanni 14 baya, Shugaba Bola Tinubu ya kira taron majalisar magabata na kasa inda ake sa ran zai gaba da tsofaffin shugabanni.
Gwamnatin jihar Katsina ta yabawa Shugaba Bola Tinubu kan nadin 'yan jihar Katsina mukamai daban-daban wanda ake ganin na daga cikin salon sakawa Muhammadu Buhari.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da sake nadin shugaban hukumar kula da iyakoki ta kasa (NBC). Adamu Adaji ya koma mukamin a wa'adi na biyu.
Muhammadu Buhari
Samu kari