Jihar Borno
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar kubutar da wasu mutum 57 da 'yan ta'addan Boko Haram suka sace a dajin Sambisa. Sojojin sun kuma hallaka 'yan ta'adda.
Daniel Bwala ya yi martani mai zafi ga Sanata Ali Ndume kan caccakar gwamnatin Bola Tinubu da yake yawan yi inda ya ce sanatan bai kai ya soki shugaban ba.
Gwamnatin jihar Borno ta samar da tsarin mayar da tubabbun 'yan ta'addan Boko Haram zuwa cikin al'umma. Ya zuwa yanzu ta mayar da mutum 8,940 da suka tuba.
'Yan ta'addan Boko Haram sun mika wiya ga dakarun rundunar hadin gwiwa kasa da kasa (MNJTF). 'Yan ta'addan sun mika wuya ne ga sojojin tare da iyalansu.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi nasarar dakile harin Boko Haram kan karfunan wutar lantarki domin lalata su a bayan garin Damaturu da ke jihar Yobe.
Gwamnatin jihar Borno ta ayyana ranar Litinin, 8 ga watan Yuli a matsayin ranar hutu a jihar. Gwamnatin ta ba da hutun ne domin shigowar sabuwar shekarar musulunci.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya caccaki rundunar 'yan sandan Najeriya kan cin zarafin 'yan Najeriya da kin bin umarnin kotu da take hakkin jama'a.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi nasarar hallaka 'yan ta'addan ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun samu nasarar ne bayan sun kai farmaki a maboyar 'yan ta'addan.
Majalisar dattijan Najeriya ta yi kira ga gwamnatin tarayya ta sauya salon tunkarar ƴan tada kayar baya domin magance hare-hare irin wanda aka kai Gwoza a Borno.
Jihar Borno
Samu kari