Jihar Borno
Sarki a Kudancin Najeriya ya ce jihar Borno domin jaje bayan ambaliyar ruwa. Gwamna Zulum ya mika godiya ga sarkin bisa jajen da ya musu kan jarrabawar.
Gwamna Farfesa Babagana Umaru Zulum ya kaddamar da fara taba kayan tallafi da kuɗaɗe ga waɗanda ibtila'in ambaliya ya shafa a Maiduguri, jihar Borno.
Shugaban rukunin kamfanonin BUA Group, Alhaji AbdulSamad Rabiu BUA ya bai wa waɗanda ambaliya ta shafa a jihar Borno tallafin N2bn na kudi da kayan abinci.
Rahoton da rundunar 'yan sandan jihar Borno ta fitar ya nuna cewa wasu mata hudu sun mutu a hatsarin kwale-kwale a yankin Bakassi, tsakanin Mafa da Dikwa.
Hukumar NDLEA ta kama abinci da magani da suka zama rubabbu bayan ambaliyar ruwa a kasuwannin Maiduguri. NDLEA ta ce kudin magani da abincin ya kai N5bn.
Wasu daga cikin wadanda ambaliyar Maiduguri ta shafa, sun koma kwana a cikin tantunan wucin gadi da suke kafawa a kan tituna. Sun ba da labarin halin da suke ciki.
A wannan labarin, za ku ji dakarun sojan kasar nan sun fatattaki yan ta'adda a sassa daban-daban na kasar nan tare da hallaka takwas daga cikinsu.
Muhammadu Buhari bai samu zuwa ba, ya aika Isa Ali Pantami ya yi wa Maiduguri jajen ambaliyar ruwa, ya aiko da kyautar kudi amma ba a ji gudumuwar nawa ya ba da.
Gwamnan jihar Neja, Muhammadu Umaru Bago ya bi sahun gwamnoni sama da 11, ya kai ziyarar jaje tare da ba da N250m ga waɗanda ambaliya ta shafa a Maiduguri.
Jihar Borno
Samu kari