Jihar Borno
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yi magana kan ambaloyar ruwan da ta auku a jihar. Ya ce mutane miliyan daya lamarin ya shafa.
Gwamna Babagana Umaru Zulum ya tabbatar da karɓar N3bn daga gwamnatin tarayya yayin da ambaliya ta tarwatsa mutane sama da miliyan guda a Maiduguri.
An wayi gari a Maiduguri bayan an kwana da ambaliyar ruwa, mutane sun fara komawa gida yayin da harkoki suka fara dawowa. Wasu sun kwana a bakin hanya.
Babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya ba dakarun da ke Borno su bayar da agajin da ya dace ga wadanda iftila'in ambaliya ya shafa.
Ambaliyar ruwan shekarar 2024 a Maiduguri ta jawo mutane sama da 200,000 sun rasa gidaje. Haka zalika an nemi yara kanana an rasa yayin da ambaliyar ta yi tsanani.
Babban daraktan hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Borno, Barkindo Mohammed ya ce shi da jami'ansa sun maƙale a wani da wuri da suka je bada agaji.
A safiyar Talata ne jama'ar Maiduguri a jihar Borno su ka wayi gari da ambaliya mafi muni a shekaru 30, inda ta lalata muhimman wurare, har da makabartu.
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya bada tabbacin cewa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu za ta magance kalubalen ambaliyar ruwa a Najeriya.
Sanata Ali Ndume ya nuna alhininsa kan ambaliyar ruwan da ta auku a birnin Maiduguri na jihar Borno. Sanatan ya bukaci gwamnatin tarayya ta kai dauki a jihar.
Jihar Borno
Samu kari