Jihar Borno
Adadin mutanen da suka mutu sakamakon harin ƙunar baƙin wake da aka kai a yankin Gwoza da ke jihar Borno ya ƙaru zuwa mutum 20. An ce har yanzu 24 na asibiti.
Wasu daga cikin 'yan kunar bakin wake mata guda biyu sun shiga hannun hukumomi. 'Yan kunar bakin waken dai sun tayar da bama-bamai a jihar Borno.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana alhini kan harin kunar bakin wake da wata mace ta kai, da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 18
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi Allah wadai da harin kunar bakin wake sa 'yan ta'adda suka kai a karamar hukumar Gwoza ta jihar Borno inda suka hallaka mutane.
Adadin mutanen da suka rasu sakamakon tayar da bama-bamai a jihar Borno ya karu. Hukumar ba da agajin gaggawa ta jihar ta ce an rasa rayukan mutum 18.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wata 'yar kunan bakin wake ta tayar da bam yayin da ake zaman makoki a karamar hukumar Gwoza da ke jihar Borno a Arewa maso Gabas.
A lokacin da ake tunani an fara shawo kan matsalar tsaro a Arewa maso gabas, an kai mugun hari. Rahotanni sun tabbatar da tashin abin da ake tunani bam.
Kungiyar Boko Haram ta sace wani babban alkali a babbar kotun jihar Borno mai suna Haruna Mshelia tare da matarsa da direbansa a kan hanyar zuwa garin Biu.
Cikin tsananin alhini muke sanar da rasuwar Alhaji Tijjani Muhammad, mahaifin Sanata mai wakiltar Borno ta Arewa, Mohammed Tahir Monguno. Tuni aka yi masa sutura.
Jihar Borno
Samu kari