Jihar Borno
Gwamnatin jihar Borno ta bukaci mazauna Maiduguri musamman kusa da kogi da su gaggauta barin yankin domin kare kansu daga ambaliyar ruwa bayan ballewar Alau.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya aika sakon jajantawa ga gwamnati da al'ummar jihar Borno kan iftila'in ambaliyar ruwa da ya mamaye Maiduguri da kewaye.
Ambaliyar ruwa ta yi mamaye gidaje a fadar mai martaba Shehun Borno tare da sauran gidaje a birnin Maiduguri. Shehun Borno ya nemi mafaka a gidan gwamnati
Gwamna Babagana Umaru Zulum na jihar Borno ta ba ɗa umarnin a rufe makarantun sakandire da firamare saboda fargabar rasa rayuka a ambaliyar ruwa.
Alkalin babbar kotun jihar Borno da 'yan ta'adda suka yi garkuwa da shi, Haruna Mshelia, ya kubuta. Alkalin ya kubuta ne bayan ta kwashe watanni biyu a tsare.
Farfesa Babagana Umaru Zulum ya kafa kwamitin da zai yi nazari da tsara yadda za a fara biyan sabon mafi karancin albashi na N70,000 a jihar Borno.
Rahotanni sun bayyana cewa sojojin rundunar MNJTF sun samu nasarar cafke wasu mutane biyu da ake zargin su ke safarar miyagun kwayoyi ga Boko Haram da ISWAP.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bukaci abokan arziki da yan uwa su kashe kudinsu a gidajen marayu madadin taya shi murnar zagayowar ranar haihuwarsa.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu yawa a jihar Borno. Sojojin sun yi ruwan wuta kan miyagun a cikin daji.
Jihar Borno
Samu kari