Jihar Borno
Yayin da ake zargin shugaban sansanin Bama da ke jihar Borno, Abbah Tor da karkatar da wasu kayayyaki, Gwamna Zulum ya fatattake shi daga sansanin.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya umurci a gudanar da azumin kwana daya a jihar don samun saukin tsadar rayuwa da rashin tsaro.
Kwamishinar harkokin mata da walwala, Hajiya Zuwaira Gambo, ta bayyana cewa mutuwar shugaban Boko Haram, Abubakar Shekau, ta taimaka wajen samun zaman lafiya.
Gwamnatin jihar Borno ta bayyana cewa tubabban mayakan Boko Haram, sun yi tuba ta gaskiya kuma ba za su sake komawa kan mummunar dabi'ar yin kashe-kashe ba.
Jami’an ‘yan sanda sun kama wasu mutum biyu, mace da namiji turmi da tabarya a cikin cocin ADC kwalejin ‘yan sanda da ke Maiduguri, babban birnin jihar Borno.
Babagana Zulum ya rabawa marasa gata kayan abinci a yankin Bama ta jihar Borno. Hakan na daga cikin kokarinsa na tallafa wadanda rikicin Boko Haram ya ritsa da su.
Jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA), ta sanar da samun nasarar cafke wani mai safarar miyagun ƙwayoyi ga 'yan ta'adda a jihar Borno.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da muggan makamai sun kai sabon harij ta'addanci a jihar Yobe. 'Yan ta'addan sun halaka mutum uku ciki har da wani jami'in dan sanda.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya shirya karya farashin man fetur ga manoma don inganta noma yayin da ake ci gaba shan fama a Najeriya.
Jihar Borno
Samu kari