Jihar Borno
Mayakan Boko Haram sun kai hari a ofishin 'yan sanda na Borno inda suka kashe jami'ai biyu. An ce wasu gurnetin hannu biyu da mayakan suka jefa ya yi kashe jami'an.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum ya ce babu wani abin alheri da za a yi wa sojojin da suka mutu a fagen fama da ya wuce taimakawa iyalansu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi aika da sakon ta'aziyya ga rundunar sojojin Najeriya kan kisan da 'yan ta'addan Boko Haram suka yi wasu a sojoji a Borno.
Sanata Ali Ndume ya ziyarci dakarun sojojin Najeriya da suka kashe 'yan boko Haram da dama. Ya raba tallafi ga mutanen mazabarsa da harin ya shafa.
Babbat hedkwatar rundunar sojin Najeriya watau DHQ ta bayyana ainihin abinda ya faru a lokacin da ƴan ta'adda suka farmaki sansanin sojoji a jihar Borno.
Shugaban majalisar Borno, Abdulkarim Lawan, ya bukaci kafa rundunar soja a Guzamala da Kukawa don ’yantar da yankin daga Boko Haram tare da dawo da zaman lafiya.
Gwamnan Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum ya sauya sunan jami'ar jihar zuwa jami'ar Kashim.Ibrahim, ya kuma ba da umarnin raɗawa tituna sunaye.
ISWAP ta kai hari kan sansanin soja a Damboa, ta kashe sojoji shida, ta banka wa sansanin wuta. Rikicin na tun 2009 ya halaka mutane 40,000 da raba miliyan biyu.
Gwamna Zulum ya rattaba hannu kan kasafin N615.857bn. Ya yaba wa majalisar dokoki, kuma ya sanar da nadin Dr. Mallumbe a matsayin mataimakin shugaban ma’aikata.
Jihar Borno
Samu kari