Bello Turji
Wasu 'yan bindiga da ke biyayya ga Bello Turji sun kai farmaki a Sokoto, inda suka kashe mutum daya, suka sace wasu 16, duk da batun sulhu da ubangidansu.
Wasu rahotanni sun ce ana zargin wani kwamandan Bello Turji da ake kira Duna Sani da kisan mutane da dama, yanke kan mata da cin zarafin mata da munanan laifuffuka.
Sheikh Ishaq Adam Ishaq ya bayyana matsayarsa game da maganar sulhu da yan bindiga inda ya yi watsi da tattaunawa da su, yana mai cewa Musulunci ya umurci a yake su.
A labarin nan, za a ji cewa mazauna Zamfara sun shiga tashin hankali bayan wasu ƴan bindiga sun yi awon gaba da basarake jim kaɗan bayan korarsu daga yankin.
Ana zargin yaran Bello Turji sun kai hari a wani yanki na Shinkafi a jihar Sokoto. Sun kashe wani matafiyi Yusuf Isah kafin dakarun soji Najeriya su fatattake su.
Mai fashin baki kan lamuran tsaro, Alhaji Sani Shinkafi ya ce tattaunawar da aka yi da Bello Turji ba ta da amfani, inda ya bayyana ta a matsayin rashin adalci.
Yayin da ake maganar haɗaka da Bello Turji, Sheikh Musa Yusuf Assadus Sunnah ya bayyana damuwa kan yadda ta'addanci ke kara ta'azzara musamman a yankin Arewa.
Jagoran 'yan ta'adda, Bello Turji ya sanar da ajiye makamai bayan zaman sulhu da aka yi da shi a Zamfara. Sheikh Musa Yusuf Asadus-Sunnah ne ya sanar da haka.
Babban malamin Musulunci a Kaduna, Sheikh Musa Yusuf Assadus Sunnah ya sake bayyana damuwa kan ta'addanci yana mai jaddada yin sulhu da su Bello Turji.
Bello Turji
Samu kari