Bello Turji
Dakarun sojojin Najeriya sun kai wani artabu a sansanin tantirin jagoran 'yan bindiga, Bello Turji. Sojojin sun samu gagarumar nasara a farmakin da suka kai.
Dan ta'adda, Bello Turji ya tilasta mazauna Bargaja a jihar Sokoto tserewa bayan barazanar kisa da hare-hare masu tsanani da suka dade suna faruwa.
Babbar Kotun Tarayya a birnin Abuja ta amince da bukatar gwamnatin tarayya kan gurfanar da mutanen da ake zargi da alaka da ta’addanci wanda ba su halarci kotu ba.
'Yan bindiga da ke alaka da Bello Turji sun kai hari a kauyen Kiratawa a Sokoto, inda suka kashe limamin gari, jami'an tsaro sun isa yakin don tsare al'umma.
Yaran Bello Turji da suka kama dan bindiga Abdu Lankai da ke jagorantar sulhu a Katsina. Ya yi jawabi wa daruruwan mutane a karamar hukumar Jibia bayan an sako shi.
Jam'iyyar APC ta maida martani kan zargin da ADC ta yi cewa ana tilastawa ma'aikatan gwamnati rijistar zama yan APC, ta ce wannan zargi karya ce mara tushe.
Wani shahararren jagoran 'yan bindiga da ke kira, Abdullahi Lantai ya mutu a Katsina wanda aka ce yana daga cikin masu son ganin an yi sulhu da gwamnati.
Kakakin jam'iyyar APC a jihar Zamfara ya bayyana cewa katin Bello Turji na jam'iyyar na bogi ne. Yusuf Idris ya ce Bello Turji ba dan jam'iyyar APC ba ne.
Rahoton rundunar sojin Najeriya ya ce dan ta'adda, Bello Turji ya dimauce a cikin daji yana gudu zuwa wurare. Sojoji sun ce Turji mai kwace wani yanki ba.
Bello Turji
Samu kari