Jihar Bauchi
Bayan rashin nasara hannun tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, Gwamna Bala Muhammed, ya fara kokarin kwace tikitin takarar gwamna a jihar Bauchi.
Rahoton da muke samu daga Punch ya ce, an bayyana tsohon shugaban hafsan sojin sama Air Marshal Abubakar Saddique a matsayin wanda ya lashe zaben fidda gwani na
Kungiyar kiristoci ta Najeriya CAN a karshen mako ta zargi cewa zarge-zargen batanci na zama wata sabuwar hanyar kashe Kiristoci musamman a Arewacin Najeriya.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya yi umurnin gudanar da bincike kan rikicin da ya kaure a yankin Katangan da ke yankin Warji ta jihar kan zargin Annabi.
Hankula sun tashi bayan zagin Annabi da wata ma’aikaciyar kiwon lafiya ta jihar Bauchi, Roda Jatau ta yi, inda ta tura wani bidiyon cin mutuncin zuwa Whatsapp.
A jiya ne Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) ta nuna bacin ranta dangane da zargin wata da batanci da aka yi a Jihar Bauchi, inda ta ja kunne akan cewa ba za ta
Ana zaman dar-dar a Bauchi sakamakon zargin furta kalaman batanci ga Annabi (SAW) da wata Mrs Roda Jatau ta yi, wanda aka yada a wani dandalin Whatsapp, rahoton
Saboda wani rikici da ya balle a Jihar Bauchi akan zargin batancin da aka yi ga Annabi, ‘yan sanda sun je kwantar da tarzomar, Daily Trust ta ruwaito. Lamarin y
Mutuwar ba zata da shugaban jam’iyyar APC na karamar hukumar Bauchi, Alhaji Hussaini Musa Gwabba ya yi ta bar mutane cike da tunanin sila da kuma wadanda ke da
Jihar Bauchi
Samu kari