Jihar Bauchi
Hukumar hasashen yanayi ta kasa, NiMet ta sanar da cewa za a yi ruwan sama a wasu jihohin Arewa da suka hada da Gombe, Taraba, Bauchi, Sokoto da sauransu.
Rundunar tsaron Najeriya ta tabbatar da cewa an jibge jirage marasa matuka da Amurka ta kawo domin yaki da 'yan ta'adda a jihar Bauchi da ke Arewacin Najeriya.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya musanta rahoton cewa zai sauya sheka zuwa APC duk da cewa ya tabbatar da rigimar da ke cikin jam'iyyar PDP.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi na shirin barin PDP zuwa APC a wannan makon. Shugaba Tinubu ya ba shi tsauraran sharuɗa ciki har da ba Seyi Tinubu haƙuri.
A labarin nan, za a ji cewa rahotonni sun bayyana cewa ana zaton gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara sai tattara kayansa daga PDP zuwa APC mai mulki.
Akwai alamun da ke nuna cewa wasu daga cikin ministocin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, za su yi murabus daga mukamansu. Ministocin za su sauka kan wasu dalilai.
An gudanar da taron tsaro a Abuja, inda ministan tsaro Janar Christopher Musa ya bayyana rawar da sojojin Amurka za su yi a Najeriya bayan sauke su a Bauchi.
Bala Mohammed ya gana da Shugaba Tinubu a fadar Aso Rock, Abuja. Ya ce ya zo neman tallafin tsaro ne ba sauya sheƙa ba bayan Fintiri ya bar shi shi ɗaya a PDP.
Kauyuka da dama a karamar hukumar Alkaleri da suka hada da Gwamna, Yalo, Digare, Garin Mansur sun koma gudun hijira Gombe da wasu jihohin Najeriya saboda hare-hare.
Jihar Bauchi
Samu kari