Jihar Bauchi
Tsohon gwamnan jihar Bauchi, Malam Isa Yuguda ya ce shugaba Bola Tinubu ba shi da laifi kan wahalhalun rayuwa da yan Najeriya ke ciki a halin yanzu.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya nada shugabannin kwamitin gudanarwa da mambobinsu 555 a manyan makarantun Najeriya 111 a yau Asabar 18 ga watan Mayu.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya ba da tallafin kudi $100 ga maniyyatan jihar 2,682 da za su tashi zuwa Saudiyya domin rage musu dawainiya.
Kungiyar Amnesty International ta bukaci mahukunta a Najeriya sun binciki yadda wani matashi Kabiri Ibrahim ya rasa ransa a jihar Bauvji kan satar indomi.
Akalla Almajirai shida ne Allah ya yi wa rasuwa sakamakom ɓarkewar cutar sanƙarau a karamar hukumar Gamawa ta jihar Bauchi, gwamnati ta ce tana ɗaukar matakai.
Makarantar Islamiyya ta IOSSA a jihar Bauchi ta bayyana yadda ta horas da dalibanta yayin jarrabawar UTME inda da dama suka yi bajinta wurin samun maki mai kyau.
Wasu dilolin kayan abinci a kasuwanni sun tabbatar da cewa kayan abinci ya fara sauka da 10% a jihohin Bauchi da Gombe da Jigawa idan aka kwatanta da kwanakin baya.
Rundunar 'yan sandan jihar Bauchi ta tabbatar da cewa jami'an ta sun samu nasarar hallaka wasu 'yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a jihar.
Rundunar yan sandan jihar Bauchi ta bayyana cewa wasu mutane sun yi yunkurin illata baturen yan sanda a Bauchi. Yan sanda sun cafke daya daga wanda ake zargi
Jihar Bauchi
Samu kari