Yajin aikin ASUU
Kungiyar malaman jami'a reshen jihar Gombe ta shiga yajin aiki kan gaza cika alkawarin gwamnati. Kungiyar ASUU ta ce gwamnatin Gombe ne ta jawo yajin aikin.
A labarin nan, kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) ta tabbatar da cewa gwamnati da kusoshin ASUU za su sake ganawa a ranar Laraba, 11 Satumba, 2024.
Gwamman jihar Gombe Muhammad Inuwa Yahaya, ya yi aƙawarin biyan alawus alawus din malaman jami'ar jihar domin daƙile shirinsu na shiga yajin aiki.
Kungiyar malaman jami'o'i ASUU ta ba gwamnatin tarayya wa'adin makonni uku ta yi abin da ya dace ta ta tsunduma yajin aiki, tuni dai aka fara zaman tattaunawa.
Gwamnatin tarayya ta fara rarrashin malaman jami'o'i domin su janye shirinsu na shiga yajin aiki, ta kafa ƙaramin kwamitin da zai sake nazari kan buƙatun ASUU.
Bayan shafe sa'o'i ana tattaunawa, gwamnatin tarayya da ASUU sun amince za su sake zama a ranar 6 ga watan Satumba domin ci gaba da tattaunawa kan yajin aiki.
Gwamnatin tarayya ta shiga zama da wakilan kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) kan shirin da suke yi na tsunduma cikin yajin aiki a fadin kasar nan.
Tsohon dan majalisar wakilai, Honorabul Lanre Laoshe, ya biya gwamnati rancen kdin karatu da aka ba shi lokacin da yake karatunsa. Ya nuna godiyarsa.
Rahotanni sun nuna cewa an canza ranar taron gwamnatin tarayya da ASUU daga ranar Litinin zuwa ranar Laraba, ana kokarin hana shiga yajin aiki a Najeriya.
Yajin aikin ASUU
Samu kari