Yajin aikin ASUU
Rahotanni a manhajar X da aka yada sun yi ikirarin cewa gwamnatin tarayya ta kara alawus din 'yan NYSC zuwa N77,000 duk wata. An gano gaskiya kan lamarin.
Gwamnatin tarayya ta sanar da rage kudaden alawus da take biyan malaman da ke karatu a kasashen waje. Gwamnatin ta ce tabarbarewar tattalin arziki ya jawo haka.
Hukumar JAMB ta fitar da kididdiga kan makarantu da suka yi fice a bana. Jami'ar Ahmadu Bello, jami'ar Ilorin da jami'ar Borno daga Arewa sun lashe kyautar JAMB.
Kungiyar kwadago ta yi barazanar shiga yajin aikin saboda kin biyan manyan ma’aikatan jami’o’in Najeriya SSANU albashin watanni hudu da gwamnatin tarayya ta yi.
Jami'an tsaro a babban birnin tarayya Abuja sun hana hadakar kungiyar manyan ma'aikatan makarantu ta SSANNU da NASU gudanar da zanga-zanga a babban birnin.
Ministan ilimi farfesa Tahir Mamman ya karyata batun cewa gwamnatin tarayya na shirin cefanar da jami'o'in Najeriya. Ya ce wasu sababbin tsare tsare ne aka kawo.
Fitaccen malamin addinin musulunci, Farfesa Ibrahim Maqari ya ce ya na mamakin malaman da ke haramta zanga-zanga a addininance, ya ce babu hadin fatawar da addini.
Jami'ar Bayero da ke jihar Kano ta sanar da korar dalibai 29 bisa samunsu da laifin satar amsa yayin jarrabawa, jami'ar ta dakatar dalibai 3, ta gargadin guda 15.
Kungiyar malaman jami'o'i ta Najeriya (ASUU) ta bayyana cewa za ta hakura ne kawai da shiga yajin aiki idan gwamnatin tarayya ta aiwatar da yarjejeniyar da suka yi.
Yajin aikin ASUU
Samu kari