Yajin aikin ASUU
Hukumar JAMB ta fitar da kididdiga kan makarantu da suka yi fice a bana. Jami'ar Ahmadu Bello, jami'ar Ilorin da jami'ar Borno daga Arewa sun lashe kyautar JAMB.
Kungiyar kwadago ta yi barazanar shiga yajin aikin saboda kin biyan manyan ma’aikatan jami’o’in Najeriya SSANU albashin watanni hudu da gwamnatin tarayya ta yi.
Jami'an tsaro a babban birnin tarayya Abuja sun hana hadakar kungiyar manyan ma'aikatan makarantu ta SSANNU da NASU gudanar da zanga-zanga a babban birnin.
Ministan ilimi farfesa Tahir Mamman ya karyata batun cewa gwamnatin tarayya na shirin cefanar da jami'o'in Najeriya. Ya ce wasu sababbin tsare tsare ne aka kawo.
Fitaccen malamin addinin musulunci, Farfesa Ibrahim Maqari ya ce ya na mamakin malaman da ke haramta zanga-zanga a addininance, ya ce babu hadin fatawar da addini.
Jami'ar Bayero da ke jihar Kano ta sanar da korar dalibai 29 bisa samunsu da laifin satar amsa yayin jarrabawa, jami'ar ta dakatar dalibai 3, ta gargadin guda 15.
Kungiyar malaman jami'o'i ta Najeriya (ASUU) ta bayyana cewa za ta hakura ne kawai da shiga yajin aiki idan gwamnatin tarayya ta aiwatar da yarjejeniyar da suka yi.
Kungiyar ma'aikatan jami'a ta kasa SSANU na shirin tsunduma yajin aiki a gobe Alhamis. Hakan ya biyo bayan wa'adin mako biyu da kungiyar ta ba gwamnati ne.
Ministan Ilimi a Najeriya, Farfesa Tahir Mamman ya bukaci kungiyoyi masu zaman kansu su yi koyi da Dakta Emeka Offor wajen tallafawa harkar ilimi a Najeriya.
Yajin aikin ASUU
Samu kari