Arewa
Kamfanin Wutar Lantarkin Najeriya (TCN), ya musanta cewa babu ranar gyara wutar lantarki a a Arewacin Najeriya, domin ana kokarin gyarawa a kwanan nan.
Rabi'u Kwankwaso ya nuna damuwa kan matsalar wutar lantarki da ta addabi Arewacin Najeriya. Kwankwaso ya bukaci a samar da wutar lantarki a jihohin Najeriya.
Rigimar sarauta ta barke kan nadin wani sarki a Kwara inda al'umma ke ganin an yi ba daidai ba wurin nadin wanda ba jinin sarauta ba ne a yau Lahadi.
Wasu sarakunan gargajiya daga yankin Sokoto da Gabas sun yi murabus da rigimar APC ta yi tsanani domin goyon bayan Sanata Ibrahim Lamido a jihar.
Kamfanin TCN ya bayyana cewa ya hada kai da ofishin mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro domin gyara layin wutar lantarkin Arewa da ta lalace.
Mabarata da guragu da ke cikin birnin Tarayya Abuja sun yi korafi kan yadda tsohon gwamnan Rivers kuma Ministan Abuja, Nyesom Wike ke shirin fatattakarsu.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu manyan shugabannin siyasa a Arewacin Najeriya sun fara ganawa domin neman wanda za su goyawa baya a zaben 2027.
Rahotanni sun tabbatar da cewa mafi yawan wurare da ake gudanar da zaben kananan hukumomi a jihar Kano yan banga ne ke ba da tsaro rike da sanduna da kuma adduna.
Rahotanni sun tabbatar da wasu shugabannin kananan hukumomi uku a jihar Benue sun gamu da hatsari a kan baburansu yayin zuwa ofisoshinsu saboda rashin motoci.
Arewa
Samu kari