Arewa
Gwamnan tin Bauchi karkashin Bala Mohammed ta kashe Naira miliyan 130 wajen daukar nauyin gasar karatun Al-Qur'ani mai girma karo na 39 da ya ke gudana.
Kamfanin wutar Lantarki na Najeriya (TCN) ya dawo da wutar lantarki zuwa layin 330kV na Ugwuaji-Apir, wanda zai inganta samar da wutar a jihohin Arewa.
Manjo Janar Adamu Laka ya tabbatar wa 'yan Najeriya cewa babu wata babbar barazana duk da bullar kungiyar Lakurawa da ke tada kayar baya a yankin Sokoto
Kamfanin ya dauki matakin bayan matsalolin rashin hasken wuta a shiyyar da ya jawo asarar akalla N1.5bn a kwanakin nan, kuma har yanzu wasu bangarorin na cikin duhu.
A yayin da ake shirin zaben Ondo, mun tattaro muku jihohin Najeriya da ke karkashin APC da PDP. Gwamnonin da za su gama da masu tazarce a nan gaba.
Tsohon gwamnan Rivers, Nyesom Wike ya tona ainihin abin da ya haɗa shi da fitaccen lauya, Deji Adeyanju inda ya ce rahsin ba shi muƙami ya sa yake caccakarsa.
Gwamnonin Arewa sun kafa sharadi ga Bola Tinubu kan kudirin haraji na Bola Tinubu. Gwamnan Nasarawa ya ce dole a cire harajin VAT a kudirin kafin su daidaita.
Kamfanin rarraba wuta na ƙasa TCN ya tabbatar da cewa wasu mahara sun tafka ɓarna a tashar wutar da ake ginawa a Obajana da ke jihar Kogi a Arewa ta Tsakiya.
Gwamnatin Kano karƙashin Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ta karyata raɗe-raɗin da ke yawo cewa ta ciyo bashin N177bn daga wani mai bada lamuni a Faransa.
Arewa
Samu kari