Arewa
Daga karshe, ya roki shugabannin kamfanin da su ci gaba da tallafawa tafiyar da cibiyar ta hanyar bayar da kulawar da za ta tabbatar da ci gaba da inganta.
Gwamnatin Najeriya ta sha bayyana aikin da take yi wajen tabbatar da an samu tsaro a kasa, amma ba a cimma ruwa ba. Amnesty ta ce wannan halin bai yi ba.
Gwamnan Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, ya dakatar da Sarkin Daware, Alhaji Hassan Ja’afaru, ba tare da bata lokaci ba bisa zargin cin hanci da gazawar shugabanci.
Tsohon shugaban hukumar kula da inshorar lafiya ta kasa (NHIS), Farfesa Usman Yusuf ya yi wa gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu wankin babban bargo.
Tsohon shugaban tsagerun Niger Delta, Government Tompolo, ya roki 'yan Arewa da su goyi bayan tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027.
Yayin da rashin tsaro ke sake taɓarɓarewa a Zamfara, Kungiyar NDYC ta bukaci gwamnatin tarayya ta ayyana dokar ta baci a jihar saboda yawaitar kashe-kashe.
Farashin masara, gero, wake, da shinkafa sun karye a kasuwannin Arewacin Najeriya. A jihar Neja wanda ya ci bashin N20m ya saye abinci ya koka kan karyewar farashi.
An samu sauki bayan fitaccen jagoran 'yan bindiga, Harisu Babba Yauni, ya mutu tare da wasu daga cikin yaransa guda 10 a rikicin cikin gida da ya auku a Katsina.
Timi Frank ya zargi Tinubu da tunzura Arewa da Kudu don burin dawowa mulki a 2027, ya ce ya na amfani da kabilanci da barazana don cimma manufarsa.
Arewa
Samu kari