Arewa
Hon. Philip Agbese ya bayyana cewa idan aka samar da jihar Apa, gwamnati za ta ƙara matsawa kusa da al'umma ta yadda koke zai riƙa isowa ga shugabanni cikin sauƙi.
Fitaccen dan wasan kwallon kafa, Ahmed Musa ya karyata rade-radin cewa ya raba motoci masu tsada ga 'yan wasan Kano Pillars bayan nada shi shugaba.
NiMet ta gargadi Najeriya kan ruwan sama mai yawa da tsawa yau Laraba, inda Arewa za ta fuskanci ruwa mai karfi, yayin da ae fargabar barkewar ambaliya.
Kungiyoyin fararen hula a Kano sun nuna ɓacin ransu kan farmakin da magoya bayan Aminu Ado Bayero suka kai fadar Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II.
NiMet ta gargadi jihohin Najeriya 20, ciki har da Sokoto da ke cikin matsanancin haɗari, game da ambaliyar ruwa a Yuli, tare da ba da shawarwarin kariya.
An samu tsautsayi bayan wani dan banga ya harbe wani yaro a wajen bikin aure a Unguwar Liman, Magama Jibia, Katsina, inda yaron dan shekara 10 ya rasa ransa.
Dan takarar shugaban kasa a zaben 2027, Peter Obi, ya bayyana cewa yankin Arewacin Najeriya zai yi murna da shi idan ya samu nasara zama shugaban kasa.
Gwamnan Borno, Babagana Zulum ya karyata jita-jitar sauya sheka zuwa ADC da wasu gwamnoni biyar, ya ce ƙarya ce kuma yana mai biyayya ga APC don ci gaban Borno.
Wannan rahoto ya duba muhimman gudunmawar da za a ci gaba da tunawa da su a game da Dantata — daga ilimi da lafiya zuwa taimakon gaggawa, addini da ci gaban al’umma
Arewa
Samu kari