Arewa
Wani matashin da ba a bayyana sunansa ba ya wallafa wani faifan bidiyo inda yake barazanar shiga cikin yan bindiga ko Boko Haram idan ba a taimake shi ba.
Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje 171 a Gombe, ta kashe mutane 4; SEMA ta bukaci mutane su kauracewa sare itatuwa ko zubar da shara a magudanun ruwa.
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima ya wakilci Bola Tinubu yayin da ya kai gaisuwar ta’aziyya ga dangin marigayi Aminu Dantata da ya rasu a makon jiya.
NBS ta ce farashin gas ya ƙaru a Mayu: 5kg ya kai N8,167.43, 12.5kg ya kai N20,709.11. NBS ta ce gas din ya fi tsada a Abia yayin da ake samunsa da araha a Oyo/Yobe.
Sabon rikici ya ɓarke a Lamurde da Guyuk a jihar Adamawa, inda gidaje biyu suka ƙone, rundunar ‘yan sanda ta fara bincike tare da tura jami’an tsaro yankin.
Majalisa na nazarin buƙatu da dama na kirkirar sabbin jihohi, ƙananan hukumomi, da gyaran tsarin mulki, inda Benjamin Kalu ke kira ga jama'a su bayyana ra'ayoyinsu.
Mutum 1 ya rasa rayuwarsu yayin da wasu shida suka jikkata da wata naƙiya ta tarwashe a wurin ƴan bola bola a kofar Dawanau da ke cikim birnin Kano ranar Litinin.
Rahotanni da muke samu yanzu na nuni da cewa Allah ya karbi rayuwar fitaccen ɗan kasuwar Kano da Arewa, Alhaji Aminu Ɗantata. Ya rasu yana da shekaru 94.
An kashe mutum 1 bayan rikici kan gado ya barke tsakanin 'yan uwa; Shugaban Mikang ya yi Allah-wadai da rikicin, ya roƙi iyalan wanda aka kashe da kada su dau fansa.
Arewa
Samu kari