Arewa
Majalisar wakilai a Najeriya ta dakatar da shirin mika wani yanki na jihar Adamawa ga kasar Kamaru, yankin Sina na karamar hukumar Michika da ke jihar.
Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da shahararren Fasto mai suna Usman Umaru da wasu mutane biyu a karamar hukumar Jos ta Gabas da ke jihar Plateau.
Daliban Jami'ar Jos da ke jihar Plateau sun fara zanga-zanga don kin amincewa da karin kudin makaranta a Jami'ar yayin da makarantu ke kara kudin a Najeriya.
Wani faifan bidiyo da aka yada ya nuna yadda wani dan sanda ke gadin shugaban daliban jiar Adamawa, mutane sun yi martani kan wannan faifan bidiyo.
Farfesa Sagir Abbas, shugaban Jami'ar BUK ya bayyana cewa halin matsi ne ya sa su ka kara kudin makarantar dalibai don gudanar da al'amura a jami'ar.
Wani hatsarin jirgin ruwa a jihar Adamawa ya yi ajalin mutane da dama yayin da wasu su ka jikkata a kauyen Gurin da ke karamar hukumar Fufore a jihar.
Wasu 'yan bindiga sun sake kai mummunan hari a jihar Plateau, maharan sun kai farmakin ne da tsakar dare a jiya Lahadi inda su ka kashe mutane 11.
Wasu matasa sun daka wawa kan motoci uku da ke dauke da buhunan shinkafa na tallafin Tinubu a jihar Kwara yayin da su ke dakonsu zuwa inda za a raba.
Fitaccen mawakin siyasar nan, Rarara zai ba da aikin yin tituna a wasu yankunan jihar Katsina duba da bukatarsu da ake yi. Ya bayyana yadda zai kasance.
Arewa
Samu kari