Anambra
Tsohon gwamnan jihar Anambra, Sanata Chris Ngige, ya bayyana dalilin cire shi daga mukaminsa na gwamnan Anambra inda ya ce ya ki amincewa da bukatun wasu ne.
Bayan yada hotunan Nasir El-Rufai a wani coci da cewa ya je neman goyon baya ne a kayar da Bola Tinubu, an gano gaskiyar abin da ya kai shi bai da alaƙa da hakan.
Yayin da ake shirin zaben gwamna a jihar Anambra, yan bindiga sun harbe dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP a Abuja yayin da a yanzu ya je asibiti domin tiyata.
Kumgiyar kare haƙkin musulmi ta Najeriya watau MURIC ta yabaws Gwamna Soludo na jihar Anambra bisa yadda ya wanke Fulani daga zargin kao hare-hare a yankinsa.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Chukwuma Soludo, ya wanke Fulani makiyaya daga zargi kan matsalar rashin tsaro a yankin Kudu maso Gabas na Najeriya.
Ƴan sandan Anambra sun kama mutum da nonon mace yayin da suke sintiri a yankin Awada. Rundunar ta kuma ceto direban da sace tare da kwato kayan N9.5m.
Tsohon shugaban majalisar wakilai, Agunwa Anakwe ya rasu yana da shekara 68 bayan fama da rashin lafiya. Ya rike majalisa a lokacin Ernest Shonekan a 1992.
'Yan sanda sun kama wani matashi a Anambra da laifin garkuwa da abokinsa don karbar kudin fansa, yayin da 'yan bindiga suka sace wani mazaunin Bature Daji a Neja.
A labarin nan, za a ji yadda aka samu kuskure a yayin binciken ababen hawa a jihar Anambra, wanda ya jawo asarar ran wani jami'in tsaron Najeriya.
Anambra
Samu kari